Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
A INA NE SHI'AWA SU KA BANBANTA DA AHLUS SUNNAH ??? (Rabi'u Musa Shirawa)

Nizamud din Al-A'zami ya ce a cikin Gabatarwar Littafinsa AS SHI'AH WAL MUT'AH:
"Lalle sa6ani a tsakaninmu da su ba sa6ani ne kawai na fiqihu ko na reshe ba kamar irin maganar MUT'AH.

A'a, sa6ani ne a tushen Addini da Aqida, kuma ya danganci Al'amurra kamar haka:

1. 'YAN SHI'A sun ce an canza ALQUR'ANI, an rage shi.

Mu kuma mun ce ALQUR'ANI kammalalliyar maganar ALLAH ce wadda ba zai yiwu a canza ko a rage ko a qara wani abu ba a cikinsa.

Kamar yadda buwayayyen Sarki ke cewa,

"LALLAI NE, MU MU KA SAUKAR DA AMBATO (Alqur'ani) KUMA MASU KIYAYEWA NE A GARE SHI". (Suratul Hijr, aya ta 9).

2. 'YAN SHI'A sun ce SAHABBAN MANZON ALLAH (S.A.W) Duk sun yi ridda bayan wafatin MANZON ALLAH (S.A.W) sai 'yan kadan daga cikinsu. A cikin wadanda su ke ganin su yi riddar har da Manyan KHALIFOFI irin ABUBAKAR da UMAR da UTHMAN. Har ma su na ganin kafirci da 6atansu ya fi na sauran SAHABBAI muni.

A yayin da mu kuma mu ke cewa, SAHABBAN MANZON ALLAH (S.A.W) su ne mafi Alkhayrin Mutane a bayan ANNABAWA (A.S). Kuma dukkansu YARDADDU ne, ba wanda ya ke gangancin yin qarya akan ANNABI daga cikinsu. Amintattu ne a Ruwayoyinsu.

3. 'YAN SHI'A sun ce IMAMAI na SHI'A 12 ma'asumai ne. Sun san gaibi da kuma dukkan ilmoman da suka fita zuwa ga mala'iku da ANNABAWA da MANZANNI. Sun kuma san abin da ya 6oyu daga saninsu. Kuma sun san duk harsunan duniya baki daya.

Mu kuma mu na cewa, su 'yan adam ne kamar kowa. Ba su da banbanci ta wannan fuska. A cikinsu akwai malamai da masana da Khalifofi. Ba mu jingina ma su irin Qarairayin da su ('YAN SHI'AH) ke jingina ma su, wadanda su kansu IMAMAN ba su yarda da su ba.

(Duba littafin AS SHI'AH WAL MUT'AH, Na Nizamuddin Al A'zami shafi na 6).

SHI'A ADDININ MAQARYATA. 


-WANNAN WANI BANGARENE NA WATA TATTAUNAWA DA MUKEYI DA WANI DAN-SHI'A A WHATSAPP MAI SUNA #‎USMAN‬ (Daga Abul-Hassan Aliyu Muh'd Sani)

-'YAN UWA ADAURE AKARANTA WANNAN SHUBUHAR TA RAFILAWA, DA YADDA AKA WARWARETA!

~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~
==========================
ALHAMDULILLAH NA DAN SAMI DAMA KUMA GA WARWARA DA BAYANI KAN ABINDA KA KAWO NA SHUBUHA!
......................................
....................................
ZAN DAUKI QALUBALANTAR BUKHARI DA KAYI KAN WATA QISSA TA BIRANYA DA BIRAI 'YAN UWANTA SUKA JEFE TA..........

DOMIN MAGANAR SABANI DAKA KAWO, DUK MALAMANMU BASU SABAWA ABINDA YA SHAFI AQIDA BA, KO CIKAR AL-QUR'NI WANDA,KOMA YADDA KUKA CIRE KALMAR SHAHADA CIKIN GIN SHIQAN ADDINI A SHI'A!

DAN HAKA SABANI ALLAMAH ALBANI(R.H) DAMA DUK WANI MALAMI BAYA WUCE KAN FAHIMTAR WANI ABU NA FURU'U, KO KUMA NA INGANCIN HADISI, ALBANI(R.H) YANA IYA INGANTA HADISI, AMMA KAGA WANI YA DA'IFANTAR DASHI, AMMA ALBANY(R.H) BAYA DA'IFANTAR DA HADISI, SANNAN KA IYA NEMA MASA MAFITA!

DAN HAKA ZAN TAFI KAI TSAYE, WARWARE MAGANAR TAMBAYOYIN DAKAYI, DANGANE DA HADISIN BIRAI MASU JEFE BIRANYA!
..............................
ﺭﺩ ﺷﺒﻬﺔ ﺑﻨﻲ ﺭﻓﺾ
==========
ﺍﻟﺠﻮﺍﺏ
ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺣﺪﻩ، ﻭﺍﻟﺼﻼﺓ ﻭﺍﻟﺴﻼﻡ ﻋﻠﻰ ﻣﻦ ﻻ ﻧﺒﻲ ﺑﻌﺪﻩ، ﻭﺑﻌﺪ:
(1 ) ﺇﻥ ﻋَﻤْﺮ ﺑﻦ ﻣﻴﻤﻮﻥ ﻟﻴﺲ ﺻﺤﺎﺑﻴﺎً ﺇﻧﻤﺎ ﻫﻮ ﺗﺎﺑﻌﻲ.

ABU NA FARKO:KAGA AMR BIN MAI MOON R.H BA SAHABI BANE,SHI TABI'I NE,

(2 ) ﺇﻥ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﻟﻴﺲ ﺣﺪﻳﺜﺎً ﻣﺮﻓﻮﻋﺎً، ﺇﻧﻤﺎ ﻫﻲ ﻗﺼﺔ ﻣﻦ ﻗﺴﻢ
ﺍﻟﻤﻘﻄﻮﻉ ﺣﺴﺐ ﺍﺻﻄﻼﺡ ﻋﻠﻤﺎﺀ ﻣﺼﻄﻠﺢ ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ.

ABU NA BIYU: KASANI WANNAN HADISI NE BA MARFU'I BA, HADISI NE MAQDU,A WAJEN MALAMAN MISDALAHUL-HADEETH..

(3 ) ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻘﺼﺔ ﺫﻛﺮﻫﺎ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﺗﻌﻠﻴﻘﺎً ﻷﻥ ﺃﻏﻠﺐ ﺭﻭﺍﻳﺎﺗﻪ -ﺭﺣﻤﻪ ﺍﻟﻠﻪ -
ﻋﻦ ﻧﻌﻴﻢ ﺑﻦ ﺣﻤﺎﺩ ﺗﻌﻠﻴﻘﺎً، ﻛﻤﺎ ﺣﻜﻰ ﺫﻟﻚ ﺍﻟﺤﺎﻓﻆ ﻓﻲ ﺍﻟﻔﺘﺢ ﻣﺠﻠﺪ
( 7/160 ) ﻭﺣﺪﻳﺚ ( 3849 ) ﻭﻟﻌﻞ ﻫﺬﺍ ﻣﻨﻬﺎ.

NA UKU: BUKHARI R.H YA AMBACI QISSAR NE, DOMIN TA'ALIQI,DOMIN YAWANCIN RUWAYOYINSA R.A WADANDA SUKA ZO DAGA NU'AIM BN HAMMA, YANA ZUWA DASUNE DOMIN TA'ALIQI,KAMAR YADDA HAFIZ YA KAWO CIKIN AL-FATH..
(4 ) ﻗﺎﻝ ﺍﻟﺴﺎﺋﻞ: ﻭﻫﻞ ﻫﺬﺍ ﻳﻌﻘﻞ؟ ﻓﻨﻘﻮﻝ: ﺷﺮﻋﻨﺎ ﺟﺎﺀ ﺑﻤﺎ ﺗﺪﺭﻛﻪ
ﺍﻟﻌﻘﻮﻝ ﻭﺑﻤﺎ ﻻ ﺗﺪﺭﻛﻪ ﺍﻟﻌﻘﻮﻝ، ﻟﻜﻨﻪ ﻟﻢ ﻳﺮﺩ ﻓﻴﻪ ﻣﺎ ﺗﺴﺘﺤﻴﻠﻪ ﺍﻟﻌﻘﻮﻝ.

ABU NA HUDU: MAI TAMBAYA ZAICE, SHIN WANNAN HANKALI ZAI DAUKA? SAI MUCE MASA: SHAR'ARMU TAZO DA ABINDA HANKALI ZAI IYA IDRAKINSA, DA WANDA BAZAI IYA BA,DAN HAKA CIKINSA BABU ABINDA HANKALI ZAI DAUKA..


(5 ) ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻘﺼﺔ ﻟﻢ ﻳﻜﻦ ﻓﻴﻬﺎ ﺗﺸﺮﻳﻊ ﺇﻧﻤﺎ ﻫﻲ ﺣﻜﺎﻳﺔ ﺻﻮﺭﺓ ﻭﻗﻌﺖ ﻣﻦ
ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻤﺨﻠﻮﻕ ﺃﺷﺒﻬﺖ ﻣﺎ ﻳﻘﻊ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﻜﻠﻔﻴﻦ ﻣﻦ ﺍﻟﺠﻦ ﻭﺍﻹﻧﺲ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﻧﺰﻝ
ﺍﻟﺘﺸﺮﻳﻊ ﻓﻴﻬﻢ.

ABU NA BIYAR: WANNAN QISSAR DAI TAZONE,BA DOMIN SHARI'ANTA MANA WANI ABU BA,KAWAI TASWIRA CE, NA WANI ABU DAYA FARU, ACIKIN WADANNAN HALITTU, WANDA YAYI KAMA DA ABINDA YAKE FARUWA CIKI MUKALLAFAI NA BANI ADAM DA ALJANNU,WADANDA SHARI'A TA SAUKA CIKINSU..

( 6 ) ﻟﻤّﺎ ﺫﻛﺮ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﺒﺮ ﻫﺬﻩ
ﺍﻟﻘﺼﺔ ﺍﺳﺘﺨﺮﺝ ﻣﻨﻬﺎ ﺣﻜﻤﻴﻦ، ﺃﺣﺪﻫﻤﺎ:
ﺇﺿﺎﻓﺔ ﺍﻟﺰﻧﺎ ﺇﻟﻰ ﻏﻴﺮ ﺍﻟﻤﻜﻠﻔﻴﻦ. ﻭﺛﺎﻧﻴﻬﻤﺎ: ﺇﻗﺎﻣﺔ ﺍﻟﺤﺪ ﻋﻠﻰ ﻣﻦ ﻭﻗﻊ ﻣﻨﻪ
ﺫﻟﻚ ﻣﻦ ﺍﻟﺒﻬﺎﺋﻢ. ﻭﻗﺎﻝ: ﻫﺬﺍ ﻣﻨﻜﺮ ﻋﻨﺪ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﻌﻠﻢ. (ﺍﻻﺳﺘﻴﻌﺎﺏ
3/5 1206- ). ﻭﺃﺟﺎﺏ ﺍﻟﺤﺎﻓﻆ ﺑﺄﻧﻪ ﻻ ﻳﻠﺰﻡ ﻣﻦ ﻛﻮﻥ ﺻﻮﺭﺓ ﺍﻟﻮﺍﻗﻌﺔ
ﺻﻮﺭﺓ ﺍﻟﺰﻧﺎ ﻭﺍﻟﺮﺟﻢ ﺃﻥ ﻳﻜﻮﻥ ﺫﻟﻚ ﺯﻧﺎ ﺣﻘﻴﻘﺔ ﻭﻻ ﺣﺪﺍً ﻭﺇﻧﻤﺎ ﺃﻃﻠﻖ ﺫﻟﻚ
ﻋﻠﻴﻪ ﻟﺸﺒﻬﻪ ﺑﻪ، ﻓﻼ ﻳﺴﺘﻠﺰﻡ ﺫﻟﻚ ﺇﻳﻘﺎﻉ ﺍﻟﺘﻜﻠﻴﻒ ﻋﻠﻰ ﺍﻟﺤﻴﻮﺍﻥ.

LOKACIN DA IBNU ABDIL-BARR(R.H) YA FITAR DA WANNAN QISSAR, YA FITAR DA HUKUNCI 2:

1~JINGINA ZINA GA WADANDA BA MUKALLAFAI BA.

2~TSAIDA HADDI GA WADAND SUKA AIKATA HAKA DAGA CIKIN DABBOBI, SAI YACE WANNAN MUNKARI NE AWAJEN MA'ABOTA ILIMI...

SAI YA BADA AMSA DA CEWA, FARUWAR ABIN BAYA LIZIMTAR DA CEWA AFKUWAR ZINA CE DA RAJAMU,KO KUMA ZINA NA NE HAQIQA,KO KUMA HADDI, KAWAI AN KAWO HAKANE SABODA KAMANCE CENIYA DASHI, DAN HAKA BAYA HALATTA A DORAWA DABBOBI TAKLIF(IRIN NA MUKALLAFAI).

(7 ).
( ﺇﻥ ﻫﺬﻩ ﺍﻟﻘﺼﺔ ﻻ ﻳﺠﻮﺯ ﺍﻻﺳﺘﺪﻻﻝ ﺑﻬﺎ ﻋﻠﻰ ﺇﺛﺒﺎﺕ ﺣﻜﻢ ﻣﻦ ﺍﻷﺣﻜﺎﻡ ﻋﻠﻰ
ﺃﻱ ﻧﻮﻉ ﻣﻦ ﺍﻟﻤﺨﻠﻮﻗﺎﺕ ﻋﺪﺍ ﺍﻟﻤﻜﻠﻔﻴﻦ ﻣﻦ ﺍﻟﺠﻦ ﻭﺍﻹﻧﺲ.

WANNAN QISSAR BAYA HALATTA AYI AMFANI DA ITA DOMIN DORA WANI HUKUNCI DA ITA AKAN WASU HALITTU DABA ALJANI DA MUTUM BA..

( 8) ﻗﺪ ﻭﺭﺩ ﻓﻲ ﺍﻟﺼﺤﻴﺢ ﻭﻏﻴﺮﻩ ﺷﻲﺀ ﻣﻦ ﺍﻟﺤﻜﺎﻳﺎﺕ ﻭﺍﻟﻘﺼﺺ ﺍﻟﺘﻲ ﻻ
ﻳﺮﺍﺩ ﻣﻨﻬﺎ ﺍﻟﺘﺸﺮﻳﻊ ﻓﻲ ﺇﺛﺒﺎﺕ ﺣﻜﻢ ﺃﻭ ﻧﻔﻴﻪ ﻛﻤﺎ ﻭﺭﺩ ﻋﻦ ﺃﺧﺒﺎﺭ ﺑﻨﻲ
ﺇﺳﺮﺍﺋﻴﻞ ﻭﻗﺪ ﻗﺎﻝ -ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ":-ﺣﺪﺛﻮﺍ ﻋﻦ ﺑﻨﻲ ﺇﺳﺮﺍﺋﻴﻞ ﻭﻻ
ﺣﺮﺝ" ، ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ (3461 )
ﻭﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻰ ﻧﺒﻴﻨﺎ ﻣﺤﻤﺪ ﻭﻋﻠﻰ ﺁﻟﻪ ﻭﺻﺤﺒﻪ ﺃﺟﻤﻌﻴﻦ

ANSAMU ACIKIN SAHEEH, WASU QISSOSHI DA HIKAYI WADANDA BA'A NUFIN SHARI'ANTARWA KO TABBATAR DA HUKUNCI KO KORE SHI, KAMAR YADDA AKA SAMU ALABARAN BANI ISRAELA, KUMA DAMA MANZON ALLAH(S) YACE KU BADA LABARI GAME DA BANI ISRAELA BABU DAMUWA(BUKHARI 3461)...

WANNAN SHINE DANGANE DA WANCAN HADUSIN DAKA GANI!

BAN GAMA BA, ZAN KAWO MAKA MAGANGANUN MALAMANKU DA HADISANKU, DA SUKACI KARO KAITSAYE, DA AYOYIN QUR'ANI.......

ADAKA CE NI......
NAKU


ACIGABA DA TATTAUNAWA DA BARAFIDE #‎USMAN NA QALUBALANCESA KAN WADANNAN MAS'ALOLIN KAMAR HAKA:~
(Abul Hassan)

:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
~KADAN DAGA CIKIN ABINDA YACI KARO DA AL-QUR'ANI, CIKIN LITTAFFAN SHI'A DA MAGANGANUN IMAMANSU~

~YAZO CIKIN LITTAFFAN SHI'A DA DAMA, SAIDAI ZAMU TAQAITU DA WADANNAN: ~

ـ (رجال الكشى ص 211, بحار الأنوار جزء 94 ص 180,و مناقب آل أبى طالب ج 2 ص 385 ,و بصائر الدرجات ص 15).

ـ أن عليا(ع)قال: أنا وجه الله ،أنا جنب الله،وأنا الأول وأنا الآخر،وأنا الظاهر،وأنا الباطن،وأنا بكل شي ء عليم...وأنا أحيى وأنا أميت،وأنا حي لا أموت...

-LALLAI ALIYU(A.S) YACE: ~ " NINE FUKAR ALLAH ,NINE GEFEN ALLAH, KUMA NINE FARKO, KUMA NINE QARSHE, KUMA NINE BAYYANANNE, KUMA NINE BOYAYYE, KUMA NI MASANI NE A BISA KOMAI....KUMA NI NAKE RAYARWA,KUMA NI NAKE KASHEWA, KUMA NI RAYAYYE NE BANA MUTUWA.....

-AWANNAN GABAR ZANCE WASU ABABE KAMAR HAKA:~

~DAN ALLAH WANNAN BA SIFFOFI BANE DA UBANGIJI ALLAH(S) YA SIFFANTA KANSA DASU SHI KADAI???

~ASHE WANNAN BA BAIWA ABOKIN HALITTA HAQQIN MAHALICCI BANE???

~ASHE BA ALLAH YA FADA MANA DUKKAN WATA RAI ZATA DANDANI MUTUWA BA???

~ASHE ALLAH(S)BASHI KADAI YAKE RAYAWA KUMA YA KASHE BA???

@SAI RUWAYA TA BIYU DAKE QARA QARFAFA CEWA ALIYU R.A SHIMA BAYA MUTUWA, KAMAR DAI YADDA ALLAH(S) BAYA MUTUWA:~

٤٩٨ـ أنه(ع)حى بعد الموت
ـ الراوندي فى الخراج بإسناده عن جابر الجعفى عن أبى جعفر(ع)جاء أناس إلى الحسن بن على ع فقالوا: أرنا بعض ما عند من أعاجيبك التي كان يرينها،فقال: أتومنون بذالك?قالوا نعم نومن به والله،قال: أليس تعرفون أمير المومنين(ع)?قالوا: بلى كنا نعرفه،قال فرفع لهم جانب الستر فقال:أتعرفون هذا?قالوا بأجمعهم: هذا والله أمير المومنين ونشهد أنك ابنه وأنه وأنه كان يرينا مثل ذالك كثيرا...(مدينة المعاجز جزء 2 ص 108 ...معجزة رقم 498....).

DA ISNADINSA ZUWA JABIR DAN JUFIY DAGA ABI-JA'AFAR A.S WASU MUTANE SUNJE WAJEN HASAN DAN ALIYU A.S SUKACE MASA: NUNA MANA ABINDA YAKE WURINKA NA MU'UJIZOZIN BABANKA WANDA YA KASANCE YANA NUNA MANA, SAI YACE: SHIN KUNYI IMANI DA HAKA? SAI SUKACE EH! MUNYI IMANI WALLAHI KUWA, SAI YACE:

ASHE BAKUSAN AMEERUL-MUMINEENA BA A.S? SAI SUKACE MUNSANSHI MANA(LOKACIN YANA RAYE) SAI YA DAGA MUSU GEFEN LABULE SANNAN YACE: SHIN KUNSAN WANNAN? SAI DUKKANSU SUKA CE: AI WANNAN WALLAHI AMEERUL-MUMINEENA NE,KUMA MUN SHAIDA KAI DANSA NE, KUMA YA KASANCE YANA NUNA MANA IRIN WANNAN SAU TARI YAWA..

~TO KAJI LALLAI ALIYU R.A A AQEEDARKU YANADA WANI KASO NA ALLANTAKA, HAKA YANA KAMA DA JESUS DIN DA XRISTOCI SUKACE YA TASHI, BAYAN YA MUTU, WAI A NUFINSU ANNABI ISA A.S.......

YANZU KU DAMA ALIYU R.A BAI MUTU BA A AQEEDARKU??

TO WANENE YAYI ALQAWARIN CEWA SHI BAZAI MUTU BA, KUMA A'INA ALLAH YAYI WANNAN ALQAWARIN???

ZAN BARKA ANAN TUKUNA KA KARE KANKA TAREDA DALILAI!

SANNAN HARYANZU KARKA MANTA SHARAR FAGE MUKEYI, DOMIN BAMU DAUKI KO MAUDU'I DAYA BA CIKIN MAUDU'AN DA MUKA TSARA, AMMA INKA KARE MUKAJI, SAI MU FARA KAITSAYE!
INA SAURARENKA???

NAKU
Abul Hassan 


KIRI DA MUZU ANNABI (s.a.w) YAZO YA BAIWA SHEHU TIJJANI DARIKAR TIJJANIYYA
-Inji Dahiru Bauchi (Mai Al'kebba ba Guga),

-Babban Shehin Darikar Tijjaniyya Kuma Jigo a Tafiyar Darikar Wadda tayi Kaurin Sunnah wajen Keta Hakkokin Allah da baiwa wadansu matsayin Allah da Kuma Cin Mutunci Ga Annabi (s.a.w) Sheik Dahiru Usman Bauchi Wanda aka Fi sani da ''Tsoho Mai Al'kebba ba Guga'' Ya Bayyana cewa:-

''KIRI DA MUZU (Ido Biyu) ANNABI YAZO YA BAIWA SHEHU TIJJANI DARIKAR TIJJANIYYA''

-Sheik Dahiru Usman Bauchi Ya Bayyana Hakan ne a wata Tattaunawa da akayi dashi a Sashen Hausa na Muryar Amuruka (Voice Of America, VOA Hausa) a Cikin Shirin su mai suna :-

''AMSOSHIN TAMBAYOYIN KU''

-A cikin Shirin dai an Tambayi Shehu ne Game da Tarihin Shehun Su Ahmadu Tijjani da Kuma Tarihin Kafuwar Darikar Tijjaniyya a Nigeria,

-Wanda Garin bada amsar ne ya tafka wannan Kwa-kyariya baya ga Tatsuniyoyi da Shehun Ya kawo,

*Hausawa na cewa Waka a Bakin Me ita Tafi Dadi Domin Sauraro Daga Bakin sa Shiga wannan Rubutun na Kasa:-

http://sunnahsak.mywapblog.com/kiri-da-muzu-annabi-s-a-w-yazo-ya-baiwa.xhtml

-Wannan Dai Bashi ne Karo na Farko da Shehunnan su ke Tabka irin wannan Tabargaza ba, Domin Kuwa Shima Lamba Biyun nasu ba'a barshi a baya ba Inda shima ya Taka Gagarumar Gudummuwar sa akan Irin wannan Akidu,

*Shehu Ibrahim Inyass Ya Tabbatar da cewa Su Suna Ganin Allah a Koda yaushe Kuma a duk Inda Suka nufi ganin sa (Wato komai Ka kalla ka raya Allah ne to Shine), Kamar Yadda Inyass Ya Fada a Cikin Littafin sa 'Kashul Ilbas' Shafi na 150,

-Haka Kuma Ibrahim Inyass Yace: 'Wanda ya karanta Salatil Fatih sau daya (1) bai shiga Al'jannah ba to ya shako wuyan sa a wajen Allah, Kamar yadda ya fada a 'Kashful Ilbas' Shafi na 210,

*Shima dai Tsohon Bauchin ba wannan ne Karo na Farko ba Domin Kuwa Har Sujjada aka yi masa domin Kallon Sujjadar da Aka yi masa shiga wannan Rubutun Na Kasa:-

http://kiwi6.com/file/gxrbjaazk6

*NOTE:-
-Kamar Yadda Ya Tabbata a Al'kur'ani da Dalilai daga Hadisi cewa Allah (s.w.a) ya riga da ya Kammala ya cika Addinin sa, Kuma Hakika Annabi ya ISar da Sakon da Allah ya aiko shi dashi,

-A wani Hadisi Ingantacce Annabi (s.a.w) yake cewa: 'Babu wani Al'khairi da Bai Shiryar da Al'umar sa ba, Haka nan babu wani Sharri da bai Tsoratar da Al'umar sa ba''

-Kamar Yadda Tarin Ayoyi suka riga suka Tabbatar da Hakan,

-Imam Malik (R) yace: ''Wanda ya kawo wani abu abayan Annabi (a cikin Addini) Kamar yana Tuhumar Annabi ne da Kuskure''

*ABIN TAMBAYA:-
-Shin Shehu Yana Nufin Annabi ya bar duniya bai Gama Isar da sako ba Kamar Yadda Allah ya gaya mana ya Isar??

*HABAA SHEHEEE....*

-Kenan da akwai Kus-kure a Al'Kur'ani domin shi yace Annabi ya Isar??

-Shin Daman A Shari'a bayan Mutuwar Annai (s.a.w) yana kara bayyana a Fili??

-Idan yana Bayyana muna son Dalili!

-Dan Allah Meye Hukuncin Wanda aka yiwa Sujjada da Yardar sa??

-Dan Allah Muna Son a Gaya mana TsakAnin Dahiru Bauchi da Khalifa Isyaka Rabi'u Wanene Jagoran Tijjaniyya na Nigeria da Africa na kasa bam-bam cewa bayan da naji wannan program da akayi da shehi??

*Amsa Kawai nake Bukata*

Basheer Journalist Sharfadi Abu Hafsah,
Jibwsi Social Media Kano State PRO,
28/08/1436, 15/06/215,


BUDADDIYAR WASIQA ZUWA GA QUNGIYAR IZALA.

Daga: Baban Manar Alqasim

To ni dai na ga kowa ya sha iska sai ka ji ya ce budaddiyar wasiqa zuwa ga wane, galibin masu yin irin wadannan wasiqun ba su san halin da magabatansu suke ciki ba, ba su san irin qalubalen da suke fuskanta ba, kawai dai da mutum ya dan ji maganar da bai gama tantance mafarinta ba sai ka gan sa a yanar gizo wai shi ma yana rubuta wasiqa.

Da yawan masu rubutunnan ko monitan aji ba su taba riqewa ba bare shugabancin al'umma, to ke ma fa Izala kin shiga uku, don kuwa alqalamina yau ya fado kanki.

1) Don me za ki dage sai dai a bauta wa Allah SW shi kadai, sannan ki murtsike ido ki yi mursisi wai ba wanda ya isa ya dan karo shehinsa ko wani Imami?

2) Me ya sa kike son kowa ya bar abin da ya yi imani da shi sai Qur'ani da Hadisi?

3) Me kike nufi da kar wani ya dan qirqiro sabon abu, mene ne amfanin qwaqwalwa in dai ba zai iya qara abin da yake so a addini ba?

4) Izala ta hana akwaikwayi arna wajen kirsimeti, to in dai suna yin kirsimeti me ya sa ba za mu yi mauludi mu ma mu kwaikwaye su ba?

5) Izala fa hatta kide-kidennan da ake yi a wuraren addini sai da suka hana, koda yake dabi'un arna ne amma ai da dadi.

6) Hatta zikirorinnan na shaihunnai sai da Izala ta sami ta cewa, ta ce wai na Annabi za a yi.

7) Har ila yau Izala ta hana salatoti har ma da salatul fatihi wai sai wanda Annabi SAW ya koyar, koda yake mun san cewa ba wani hadisi koda rubabbe ne da ya ce a yi salatul fatihi, amma iyaye da kakanni sun yi wahala kenan?

8) Abin mamaki ma har maqabarta Izala ba ta bar mutane ba, wai ta ce sai dai kowa ya kalli gabas ya yi addu'arsa, don mamacin ya amfana da addu'o'insu, to mutum daya da muke sa wa ya yi ta yi muna cewa amin ba za mu yi ba?

9) Qabarin Annabi SAW ma tun daga nan 'yan Izala suke cewa kar a bauta masa, to ina za a sami damar bauta wa na shehunnai?

10) To Izala fa ta sani, ba wata qungiyar da za ta yi daidai da ita, don kuwa yanzu samun masu aiki da Qur'ani da Hadisi sai a hankali, kowa son zuciyarsa yake bi, in ta ce sai an bauta wa Allah shi kadai za ta iya zama saniyar ware.


WALLAHI KOMAI ZAI IYA FARUWA...

Lamarin nan akwai ban tsoro, akwai tashin hankali a cikin sa kwarai da gaske ganin yadda wasu har yanzu ba suyi da na sanin wannan cin mutunci da cin zarafin da aka yiwa fiyayyen halitta (SAW).

Idan ba haka ba; ta yaya za'a zagar mana Manzon Allah (SAW) kace ba zamu yi magana ba ko kace mun fiye nanata magana daya saboda kai munafiki ne, zindiki ne baka san muhimmacin kanka ba.

Wallahi sanadiyyar wannan cin mutuncin da akayi sai Allah Ya janye duk wata ni'imar da yayi mana a wannan duniyar domin taba Manzon Allah (SAW) ba karamin bala'i da musifa yake janyowa ba a doron kasa.

Wallahi dole ne mu fito mu kare martabar Manzon Allah (SAW), mu nuna damuwar mu, mu wayar wa mutane kai dangane da matsalar da take ciki, kuma a tabbatar an dauki matakin da shari'a ta tanaza domin kaucewa aukuwar hakan a gaba, ta haka ne idan Allah Ya gadama sai Ya yaye mana musifun dake damun mu, ya saukar mana da ruwan sama, Ya saukar mana da arziki mai dorewa.

Amma matukar wasu zasu dinga daukar laifin bai kai ya kawo ba to wallahi, tabbas akwai matsala babba kuma komai zai iya faruwa.

Wallahi duk wanda ya zagi Manzon Allah arne ne, duk wanda yaci mutuncin Manzon Allah kafiri ne, duk wanda yayi musun kafircin sa shima kafiri ne kuma duk wanda yake da ikon yin hukunci sai bai yi ba to ya zama munafiki.

Allah Ka gafarta mana, Ya Allah kada ka kama mu da abuda wawayen cikin mu suke aikatawa.

Lawal Mamman Bilbis
22/05/2015.


SUN JIMA SUNA BAYYANAWA A AIKACE!
-Inji Imamu Ahlussunnah Sheik Abdulwahab Abdallah (H),

-Shehin Malamin ya bayyana haka ne a daren yau Yayin walimar saukar Al'kur'ani mai Girma na Wasu Dattawa da kuma matasa da aka gudanar a Ungwuar Sudawa dake Kwaryar Birnin kano,
Sheik Abdulwahab yace:-

-''Suna kokarin Juya Suratul Kahfi su nuna wai Khadiru yafi Annabi Musa don su fake da akidar su,
-Don su nuna akwai wanda yafi Annabi, Kai Hatta Salati sun saki wanda Annabi (s.a.w) yazo dashi sun kama wanda wani ya kawo a cikin Mafarki,

-Irin su zaka ga an kira sunan wane Shehi sun Fadi suna Birgima wai Jazaba sbd tsananin soyayya Amman an kira sunan Annabi (s.a.w) ko Slaati basa Yi masa, Wallahi wadannan ba masoya manzo bane Karya suke!!

-Annabi (s.a.w) yace:

-''Imanin dayan ku baya cika har sai na kasance mafi soyuwa agare shi daga Yaya yan sa da Iyayen sa da mutane baki daya''

-Ya Dan uwa kada ka zama yan 'Wajad na Abaa ana''

-Kuma Wallahi Duk wanda ya taba Annabi Arnene ko wanene! Ko dan wanene!! Annabi (s.a.w) Ne Allah yace dashi:

-''WAMA ARSAL NAKA ILLA RAHMATAN LIL ALAMEEN''

-Ya yan uwa lokaci yayi a tashi ayi karatu Wadannan dake da'awar Suna Son Annabi wallahi Karya ne, Irin son kuraishawa ne da Gumakan su In an tambaye su suce ''Ai suna kamun Kafa da su ne zuwa ga Allah'' Amman kuma In an taba Gumakan nasu se su Zagi #Allah''

-Ga Shinan Mal. Mai Ishiriniyya ya kawa cewa''Busharar zuwan Annabi (s.a.w) tazo acikin Injila zabura Attaura,

-Akan wani waliyin ka da Injila zabura Hatta Kawa'idi be kawo shi ba, Wai Wali Ibrahim Inyass

-Waye san shi??
-Waye shi a Senegal Din??
-Kasar waje ya mutu,

-Wannan Mutumin yana magana yana nuna Jin Haushin Annabi (s.a.w) Me Annabi yayai maka??

-Wasu na cewa wai dan Allah mal. Kar ai mgn, wannan ba Nifaka bane a taba Ananbi sanan ace muyi shiru!

-Ana cewa muna kafurta Yan Darika Mu wallahi bama kafurta Su Amman duk wanda ya yarda Waliyin sa yafi Annabi Kafirine,

-Kuma wannan Shekarar Idan Allah ya bamu ruwa ganin damar sace wallahi,

-Yan Shehunnan nan a tskanin su an zagi wani suna ta wakoki amman an zagi Annabi Munafukai kunjisu shiru,

-Ina masu waka da tsalle suna cewa suna son Annabi?? Gashi an taba Annabi Munafukai kuna INa??

-Na tabbata da wani Shehi a ka taba Tuni an Kone garin,

A cewar Shin Malamin,

Muna Addu'ar Allah ka Tsinewa wadannan mutane da duk mai goyon bayan su,

Daga cikin mahalarta taron sun hada da:-

-Sheik Salis Ahmad Zage (Shugaban Jibwis Kano Municipal),
-Sheik Nura Umar Kofar Mata (Shugaban Majalisar Malamai na Jibwis Kano Municipal),
-Sheik Abdullah Ibrahim Daneji (Shugaban Madrisatu Tahfizul Kur'an Daneji), D.s

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah),
21/05/2015,


*MAGANAR BANZA MATAKIN DA GWAMNATIN KANO TACE TA DAUKA AKAN YAN TIJJANIYYAR DA SUKA ZAGI ANNABI (s.a.w)*

Assalamu Alaikum Yan uwa na,

Zan dan ce wani Abu game da matakin da gwamnatin jiha ta ta Kano tace ta dauka na shigar da kara akan wannan zindikin da yayi batanci ga Fiyayyan Halitta,

To zan dan so mu danyi karatun Baya kadan akan Jihar tawa ta kano,

1, In bamu manta ba a zamanin Mulkin Sani Abacha ne aka samu wani arne mai suna 'GIDUWAI' ya katse kashi da Al'kur'ani mai Girma a Kano ' Wal'iyazu Billah' Kuma babu wani Abu da gwamnatin Mulkin Soja na kasa da na Jiha sukayi se ma bada kariya ta musamman ga wannan arne karshe dai kun san me ya faru ba se na kutsa da bayani ba,

2, Mu dan yo gaba kadan Muna sane da Shekarar da ta gabata wani Fitaccen Dan Jarida mai Suna 'Yakubu Musa Fagge' Yayi Program a wani Gidan radio a kano Inda yayi habaice-Habaice da bakaken maganganu ga wani Hakimi daga cikin Hakiman Kano,
Nan da nan washe gari mu kaji an cafke wannan dan Jarida sannan aka kulle wannan tasha na tsawon lokaci, Shi kuwa karshen Aikin sa kenan a gidan radio,

3, Muna sane duk sanda wani dan Jagaliyya yashiga Radio ya fadi magana ga Kwankwaso ko Shekarau nan da nan se kaji Mutane ba adadi suna ta rububi a gidan radio domin Tabbatar da mutuncin Yan siyasar,

4, A yan shekarun baya an samu wasu daga yan siyasa da suka shiga radio sukayi magana akan Gwamana, se muka ji an cafke su wadan su ma se da sukaci gidan kaso,

5, A Lokacin da aka nada Sarkin Kano Sunusi Yan kano Basa Kaunar Sa Yan Kano Municipal ne suka fara Kone-Kone a gari, To gashi an zagi Annabi a Kano Municipal Ina maluman Darika na Kano Municipal ne??? Har yanzu kan yan Izala ake ji,

6, A wani lokacin wani mawaki yayi waka ya dora Suratul Ikhlass ga Inyass, Kuma akayi Nasarar Cafke shi, Irin makamanciyar maganar da gwamnati tayi a yanzu irinta akai a wancan amman shin Ina wancan da yayi wakar yake??

Wane Hukunci aka yanke masa?? A wace Kotu??

Kuma suwaye suka daukar masa lauyoyi?? Suwa suka bashi sabuwar Mota??

Shin Kano ba Shari'ar Musulunci ake yi ba??

Sarakuna da Masu Mulkin Kano Ina Imanin Ku ya tafi ne??

An ya kuwa??

''YAA AYYUHAL LAXINA AMANU MAN YAR TADDA MINKUM AN DININHI FA SAUFA YA'ATILLAHU BI KAUMIN YUHIBBUHU WA YUHIBBUNAH.........'

A don haka mu ba wata Kalmashe da za ayi mana Kuma wallahi In Mukai Ido biyu dashi se mun kaishi Lahira!!

Duk me kurin za'adauki mataki mu gani a aikace ba'a Media ba, Kuma wallahi babu wani Babba da xe kame bakinsa akan maganar nan sannan yayi tsammanin zamu ga Girman sa, Wallahi Ko wanene!!

Wannan Itace Matsayar mu Kuma a Kanta Muke!!

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah),
19/05/2015,


**MUNAFUNCI NE YA SA MALAMAN TIJJANIYYA KE CEWA YAN FAIRA BA YAN TIJJANIYYA BANE! AMMAN SUMA AKIDUN SU, SUNE AKIDUN FAIRAN!! SE DAI SU SUNA TAKIYYA NE KAWAI!!**

Assalamu Alaikum Yan Uwa Musulmai kaman yadda kukaji bayan shafe yan kwanaki da cin mutuncin da Mabiyan darikar Tijjaniyya suka yiwa Annabi (s.a.w), a Garin Kano, Se a yau ne maluman Tijjaniyyan suka nuna ce su basa tare da masa wannan tabargaxar se dai wannan ba haka bane domin ba haushe yace:

'DAGA NA GABA AKE GANIN ZURFIN RUWA!!'

Tabbas wannan magana ta malaman Darika sunan ta 'BA SAJA' kuma Karyace Tsansta Saboda ya kamata a Hirar da akayi da su in har kun yarda ba akidar Tijjaniyya bace zaginh da manxon sa to se ku Fara barranta daga Littattafan da Dagutan ku su Inyasi Allah ya tsine masa Albarka da Tijjani dan 419, suka rubuta a Littattafan su,

Ya kamata ku fito ku gaya wa jama'a cewa Duk Littattafan ne Kafurci ne haka kuma mawallafan Littafin ma arana ne don haka kun barranta da su ba wai ku barranta da mai waka ba, a xuci kuma kuna kudurce a kidun sa,!!

''AFA TU'U MINUNA BI BA'ADIL KITABI WA TAKFURUNA BI BA'AD????

Kada ku manta a cikin jawabin wannan me xagim Annabin yayi bayanin cewa su manyan su ba xa su iya yiwa mutane bayanin Akidar su ba don haka Su Matasa zasu dinga bayani!! Tabbas kuwa muma matasan sunnah xamu sare kan matsiyata!!

Don Allah kuyi mana Adalci duk wanda yaji jawabin Da Wakilin Tijjaniyyar yayi anji ya barranta da ga maganganun wadancan maluman nasu??

Shi Abdul Inyass din ba irin maganaganun maluman nasu yayi ba??

To Kuma Har ynx kuna cewa ku hanyar wadancan maluman kuke bi su su Abdul Inyass ne suka kauce !! To don Allah ku fito ku mana bayani mu mun kasa ganewa shin ku Maluman Tijjaniyya kun saki Sun Inyass ne kun barwa su Abdul Inyass ko kuma a'a kuna tare dasu ne amman a xuciya?? A baki kuma kuna tare da Annabi!??

'WA'IZA LAKUL LAXINA AMANU KALU AMANNA WA'IXA KALAU ILA SHAYADINIHIM KAALU ...........''

Yaku Dagutai Maluman Darika ku fito Ku mana bayani tsakanin ku da su Inyass su waye Arna?? Mun gaji da gafara sa!! Wallahi cec kucen ku yan faira suce yan Tijjani suce!

'WA KAALATIL YAHUDU LAISATIN NASARA ALA SHAI'IN WA KALAATIN NASARA LAISATIL YAHUDU ALA SHA'AIN.....''

Basheer Journalist Sharfadi,
19/05/2015,


INA KUKE NE MASU KARYAR SON MANZON ALLAH (SAW)???

(Kashi na biyu)

Wallahi Muhammadawa masu karyar son Manzon Allah anji kunya, Wallahi sharifai masu jingina kansu da jikokin Manzon Allah anji kunya, ina yan tijjaniya? Ina yan kadiriyya? Wai ina yan kogo ne yaran audu wazirin shi'a???

Wallahi matukar baku fito kun bayyana mana damuwar ku akan wannan cin zarafi, wulakanci da cin mutuncin da aka yiwa Fiyayyen halitta (SAW) ba kuma ku ka fito ku ka taya mu yakar su ba to ko shakka babu ya tabbata a gare mu cewa ku da su duk bakin ku daya.

Yau da ace wani arne ne a Sabon gari yayi makamancin abunda ya faru da yanzu kunanan kun cika gari da kone-kone da kashe - kashe, da kun cika Facebook da rubuce-rubuce akan a fita ayi zanga-zanga a dauki mataki.

To meyasa ba ku fito kun yaki wadannan ba, ko su ba arna bane?

Wallahi kafircin wadannan mutannen ya fi na kafiran Faransa, ya fi na kafiran Danmark, da na Amerika da na germany, da sauran kiristocin duniya.

Kuma duk wanda yake shakkar kafircin wanda ya zagi Manzon Allah (SAW) to Wallahi Malamai sun ce shima kafiri ne.

Amma muna jira muga matakin da kuke shirin dauka.

Allah Ka gafarta mana, Ya Allah kada ka kama mu da abunda wawayen cikin mu suke aikatawa.

Lawal Mamman Bilbis
19/5/2015.


RADDIN DR ABDALLAH USMAN G/KAYA A MP3

Alhamdulillah, gaskiya ta fito, hannu bazai iya kareta ba.

Yau dai da izinin Allah kasuwar yan haqiqah ta mutu.

Shehin malaminmu yayi raddi a ilmance kamar yadda ya alkawaranta.

INA MASOYA GASKIYA???

Ku dannan wannan link din domin sanin mecece tijjaniyya kuma wanene INYASS.

Shiga Nan Domin Yin Downloading.

"http://k003.kiwi6.com/hotlink/ihr5pes095/raddin_dr_abdallah_by_jibwis_social_media_kano.mp3

Ayi sauraro lafiya.

Jibwis Social Media
Kano State.
19-5-2015


  • MASARAUTA DA GWAMNATI KU DAUKI MATAKIN GAGGAWA KAFIN KANO TA HARGITSE -inji Dr. Abdallah Usman G/Kaya. Malamin ya baiyana hakane a jiya lahadi a inda yake gabatarda karatunsa na Ahkamul Jana'iz. Maganar tazo ne acikin bayanin da malamin yakeyi gameda abinda wasu gurbatattun mutane suka yiwa fiyayyen halitta a Kano a ranar Laraba da ta gabata. Mafiya yawan malaman sunnah da mabiyansu a garin Kano sunyi Allah wadai da tabargazar da aka tafka. Maganganu sun fara yawaita ne tun a daren Laraba inda wasu yan Tijjaniyya suka shirya Maulidin Inyass a unguwar Makwarari dake cikin birnin Kano, kuma har sukayi maganganu na batanci ga manzonmu, irin abinda bamu taba jin irinsa ba. "Matasa kuyi rubutu a facebook da twitter ku fadawa duniya abinda sukayiwa Annabi SAW a Kano. Kuma masarauta da gwamnati kuyi gaggawar daukan mataki tun kafin Kano ta hargitse, domin Taba Manzon Allah ba wasa bane". Inji malamin. Domin sauraron wannan bayani daga bakin malam, danna wannan rubutun na kasa:
    Ayi sauraro lafiya. Jibwis Social Media Kano State. 18-5-2015


  • INA KUKE NE MASU KARYAR SON MANZON ALLAH (SAW)???

    Hakika malaman Sunnah sun dade suna fadar cewa mafi yawancin mabiya darikun sufaye zindikai ne, munafukai ne wani lokacin ma a kira su da kafirai amma sai kaga wadanda basu san su ba suna ganin kamar an tsaurara alhalin wadannan mutanen idan akwai abunda yafi kafirci zaka iya dora musu.

    Dalilan da zasu tabbatar maka da wannan sune:
    A duk cikin rabe-raben kafiran da ake dasu a duniya da masu cewa Allah daya ne da masu cewa biyu ne da masu cewa uku ne kai! Har da masu kebe wata halitta su rinka bauta mata Wallahi babu wadanda suke ganin Allah a wulakance fiye da wadannan miyagun masu bautar sufayen.

    Sune suke kallon duk abunda mutum zai samu a rayuwar sa imma na farin ciki ko bakin ciki, arziki ko talauci ba Allah ba ne Ya bashi wadannan zindikan da suke yiwa bauta sune suka bashi har takai suna ganin Allahn a matsayin Da a wajen wanda suke yiwa bauta kai! muna neman tsarin Allah akan wannan kafirci.

    Yau an wayi gari a cikin gari kamar KANO bayan mushirikan mawaka sun gama kafircin su ta hanyar zagin Allah da Manzon Sa da fada musu bakar magana wanda a baya mun fada muku cewa wadannan mawakan ba a banza suke ba, sharar fage suke yi turo su akayi su karanta domin haka abun yake a cikin littatafan su.

    Yau sai gashi wani kazamin malamin su yazo yana alfahari ba kunya ba tsoro yana cewa ina masu recording da masu dauka a vidio kowa ya dauka sannan a watsa a duniya cewa su suna nan akan bakar su ta Allantar da malamansu daganan ya fadi wata mummunar magana ga fiyayyen halitta (SAW) wadda alkalami na ko baki na baza su iya furta wannan magana ba.

    Abun haushi ma shine duk wadanda suke sauraron sa a lokacin basu dauki matakin komai ba sai mata ne daga gidaje suka fito da itace da ababen jifa cikin ikon Allah suka samu nasarar tarwatsa taron.

    Wanda a wannan lokacin jinin malamin da wanda duk yayi imani da abunda ya fada ya halatta idan ka kashe su ka kashe banza, ka kashe arna.

    Wallahi matukar wannan abun yana faruwa mun yiwa Allah alkawari sadaukar da rayuwar mu wajen kare martarbar Allah da Manzon Sa (SAW) zamu fito mu yake ku idan mun kashe ku mun kashe arna.

    Ya Allah ka gafarta mana, Ya Allah Kar ka kama mu da abunda wawayen cikin mu suke aikatawa.


    *YAN TIJJANIYAR KANO SIRRI NE SUKA TONA!!!!*

    Assalamu Alaikum Yan Uwa kamar yadda Abu ne sananne Abinda ya faru a makon nan a Jihar kano Inda Allah ya matsi bakin wasu yan Tijjaniyya suka ton sirrin Akidar su,

    Ga duk mai tunani ya san wannan Akidu nasu daman Akwaisu kawai dai wannan tonawa sukayi Amman ba xan ja da nisa ba bari na dan Leka fadar su kadan kuji:-

    -Ibrahim Inyass (L.A) yake cewa:-

    ''Hakika Shehu Tijjani Shine Fuskar zatin Allah. Kuma Allah na Hakika Shine Shehu Tijjani''

    Da Shehu ya kara matsawa gaba se yace:-

    ''Hakika Shehu Tijjani Shine wazirin Allah a Doron Kasa Saboda Haka Duk Wamda ya gan shi, To Hakika Ubangijin Halitta ya gani''

    {Duba Tuhfatu Adyabil Anfas na Ibrahim Inyas Shafi na 86},

    -Haka nan Wadannan Yan Bidi'an suka ce:-

    ''Shehu Tijjani Yafi Annabawa Daraja Sau 40''

    {Duba YakuuDatul- Faridah Shafi na 5},

    -A wani Gurin Kuma Suka ce:-

    ''Salatil Fatih Yafi Kur'ani sau 6,000 , Karanta shi sau 1 yafi Sallolin Farillah 6.000, In ka karanta sau 10 Kafi waliyyin da yayi Shekara 10''

    {Duba Jawahirul- Ma'ani Shafi na 631},

    -Su kace:-

    ''Sallah A Zawiyyar Shehu Tafi Sallah a Makkah Da Madinah, Saboda Dole ne Allah ya Amsa''

    {Duba Fathur-Rabbaniy Shafi na 60},

    Ya Yan uwa mu duba iya ga nan Tsakani Da Allah meye banbancin wadannan da kuma yan Hakikan??

    Ynx Inyas Dake Fadar wannan meye kuma Abin mamaki Shi Don Anyi masa??

    Sannan meye matsayan sauran kadangarun Tijjaniyya game da wannan maganganu??

    Ya kamata ku fito malumanku na kano su fito suyi bayani!!

    Wai meye matsayin ku ne??

    Ni dai Duk me wannan Akidan Arnene A Gurina Original Wallahi Kai fa? Kefa?? Kufa???

    Basheer Journalist Sharfadi Abu Hafsah,
    16/05/2015,


    *KWANCEWA BIDI'A ZANI A KASUWA*


    *ألسلام عليكم ورحمة الله*
    Kamar yadda nayi Al'kawari a jiya yau ina tafe da rusau na Dan gane da Mutanen ga na Bidi'a (Nima In dana sokotan ci), To Al'hamdulillah Sanin Kowa ne yada Wadannan mutane da zan magana akan su ke cika gari da surutu cewa wai Ahlussunnah sunqi Hada kai dasu, Ahlussunnah sun raba kan jama'a Sun! Sun!!

    To Magana ta gaskiya shin zai Yiwu Ahlussunnah ya hada kai da Mushriki?? Mushriki da ko mutuwa yayi Allah hani yayi a roqa masa gafara Ballantana Kuma......

    A can baya wadan nan mutane Idan Mun jawo littafan su munce ga Abinda shehin su yace wanda ya sabawa Allah da manzon sa se kaji Sunce qarya ne domin su basu san wannan Littafin ba!! Da kace 'Jawahirul Ma'ani' se suce basu taba ji ba! Basu taba Gani ba.... Haka dai,

    Sbd Haka yasa yau na Dan tattaro wadan su Abubuwan su da sukai anan kusa ba'akai ga Nisa ba Kuma InshaAllah zanyi ba jakolin su ayau,

    Da farko Ina son kasan cewa Allah da kansa da ya irgo Annabawa guda (17) se yace dasu:-

    ''ولو أشركوا لحبط عنهم ما ماكانوا ريعملون''
    [An'am aya ta 88],

    A wani Gurin ma yace da Annabi (s.a.w):-

    ''ولقد أوحي إليك وإلي الذين من قبلك لإن أشركت ليحبطن عملك ولتكونن من الخاسرين''
    [Zumar aya ta 65],

    Annabi (s.a.w) ba ze taba shirka ba, Amman wannan yana nuna mana Girman Zunubi ga masu Yin Shirka da Allah, Shi yasa A wata ayar Allah ya fada cewa masu shirkan nan fa sun haramtawa kan su Aljannah kuma Abinda sukayi sunce da wanin Allah dan Allah kamar yanda ya fada a cikin suratul Ma'ida aya ta 72,

    To wannan me cewa Allah Yana da da kenna To Ina kuma ku masu cewa wani wai Uban Allah ne wa'iyazu Billah wannan abu yayi muni,

    To Amman kunzo kun fake da musulunci muna magana Kuna cewa ku Yan uwan mu ne To wlh ni masu wannan abin ba yan uwa na bane ba!! Ya za'ai su Jounathan suna cewa Allah yana da ku kuma kuna cewa Naku ma shine ya haifi Allahn sannan kuce Mu hada kai daku?? To meye bam-bam cin ku??

    Wannan Kawai kun fake ne da musulunci se an magana kuce wai kunyi kalmar shahada to wlh matuqar ka yarda da wanin Allah kana yiwa Allah shirka wlh In zakai kalmar sau dubu ba zata an fa ne kaba, Mu tanen. Banza Fasiqai kuna zama dagutai Jahilan Maridan ku Suna muku Sujjada sun dauke ku ababan Bauta kuna Kiran ku wai ku musulmai:

    ''ومن الناس من يقول أمنا بالله وباليوم الأخر وماهم بمومنين.........''

    1. Yana daga Irin Fasadi da Shirka da Wadan nan Mutane suke aikatawa a kwanakin abaya aka samu wani daga cikin su ya fito fili ya yi bayanin akidojin su a cikin wata waqa da yayi ya ci mutuncin Addinin mu da Kuma Allahn mu Inda ya bayanin Cewa Shi Inyass ya ma wuce Allah , Ba zan cika ku da surutu ba! Ga dai wannan wakar. Kuma Ina Kalubalantar duk wani mabiyin Dariqar Tijjaniya da ya Fito ya kare dariqar sa yazo ya kare wannan shirka tasu ina suka samo damar wannan aikin?? Hasbunallah!!

    Click Here To Downloading

    http://kiwi6.com/file/arm1nbs9jt

    2, In bamu manta ba haka aka zo akayi wa me Al'kebba ba Guga sujjada irin sujjadar da Akeyiwa Allah, Sheik Kabir Gombe (H) ya Qalubalanta A ka kasa karewa karshe se jiyo Su akai suna cewa:

    'Ai Ita sujjadar da aka yi mana ba tare da al'wala akai ba! Kuma ai bada niyyan sujjada akai ba ai إنما الأعمال ب....''. Kaji Shashasha Dan Allah!! Ga dai Sujjadar Tasa kar ace mun masa sharri:-

    Click Here To Downloadig

    http://kiwi6.com/file/gxrbjaazk6

    3, Wannan kuma ba zance komi akai ba kai dai saurara kawai amman wata shirka ce da Nasiru Kabara Mahaifin Sarkin Kogo yayi:

    Click Here To DownLoading

    http://kiwi6.com/file/mjx1ohv90w

    4, Sannan Abu na Karshe da zan kawo shine yadda mata da maza aka cakude a wajen zagayen mauludi aka kwanta aka Maulude Aka Rausaya..... Aka! Aka!! Aka!!!

    Kuma Wannan So nake a kawomin Matsayin sa a shari'a shi haka Annabi (s.a.w) yayi da sahabban sa?? In ba haka bane to ina aka samo wannan??

    Click Here To Downloadig

    http://kiwi6.com/file/nfzdh5vl1t

    Note:-
    Ya kamata Kuna mana Adalci Yanzu wanda ke aikata wadannan abubuwa kuma In maluman mu sun musu wa'azi shikenan se a fake a ce wai sun zagi waliyai sbd tsabagen Rainin Hankali Ni na san Wallahi duk wanda akiwa Sujjada Da Amincewar sa Kahiri na wallahi.....

    Ba zan Tsawaita ba, Ina Kuke Yan Dariqun Da kuka cika mana Baki Jiya Ku fito ku Ku kare ta Da dalilai ban da zagi don na san Halinku daga Ashariyya ce se!!

    Daman Zagin Ku a shirye nake kuyi tayi Ni dai ba ze sa na dai na ba!!

    Assalamu Alaikum,

    Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah),
    14/04/2015,



    ABIN DARIYA WAI YARO YA TSINCI HAKORI

    Wannan shine malamin da yan bidi'a suke ji da shi a nigeria shine bukharin su shine muslim Amman se dai kash!!!

    Ku biyo ni kuje abnd yake cewa Ashe daman wanda yayi waqar SHEHU DAN WUTA a gunsa na jiyo daman hausawa sunce bareawa tai gudu danta yayi rarrafe?? Bari kuji gogan naku
    .

    Hujjojin mai guduma (Allah ya bashi lapiya)
    .
    BANKAURA HUJJAR DAN BIDI A
    .
    ''ginin masallacin yan izala da salafawa,

    1 dawanda yabasu fili
    .
    2 da injiniyan da ya zana
    .
    3 da leburan da yake kwaba siminti
    .
    4 dawanda yabuga bulo
    .
    5 dawanda ya kwaba laka
    .
    6 da wanda yai gini
    .
    7 da wanda yai cakin
    .
    8 da wanda ya buga kwano
    .
    9 da me rabta
    .
    10 da wanda yace sannuku da aiki
    wallahi wallahi dukkansu yan wuta ne
    .
    masallacin yan izala da salafawa in kataba salla acikinsu kafirine kai in arashin sanine kai to katuba''
    .
    BANKAURA HUJJAR DAN BIDI A
    .
    yace: limaman makka salafawane makiya Annabi Annabi yace inka barsu zasu zama bala,i su mamaye madina da makka,

    to ga tambaya?
    .
    Da shehu ibrahim (Inyassta) yaje makka a ina yayi salla hakama dahiru bauci (me al-kebba ba guga) da yaje makka a ina yayi sallah??
    .
    ko suma kafirai ne tunda sunbi salafawa salla??,
    .
    ko shiyasa akagina sabuwar madina a senigal??,
    .
    Amsa wayannan tambayoyi biyu, kafin kayi zagi na sanku da zagi kamar maguzawa nada..

    Like (y) @[656168224503950:0]
    Like (y) @[656168224503950:0]

    10487483 1512979792270112 8575968934087055329 n


    KAI KU SAURARA KUJI 'YAN BIDI'A
    .
    Wannan malamin bidi'ar sai yaje yatara jahilai
    .
    Wai hujjarsa na cewa IZala ba gaskiya bace shine yadau Qur'ani yadora akan sa
    .
    Yace wannan menene ? Ace Qur'ani
    .
    Yace izu nawa ? Ace izu 60
    .
    Yace akaro wani Sai yatara Qur'ani kamar guda 7 akan sa
    .
    Sai yace mutum ya isa yadafa Qur'ani ko guda 1 ya rantse idan karya yake ya kwana lafiya ? Ace a'a
    .
    Yace to yau zaku gane Izala ba gaskiya bace
    .
    Yace ya Allah idan Izala gaskiya ce Allah kai dugu dugu dani Allah ka kasheni idan Izala gaskiyace idan Ixala gaskiya ce Allah karkabari in sauke Qur'anin nan Allah kai dugu dugu dani Allah kai daga daga dani Allah kai.........
    .
    Su kuma jahilan daya tara sai su rude da kabbara
    .
    Sai ya sauke yace kenan izala macece ???
    .
    Sai suce karya! ce karya ce!!
    .
    Wai yakafa hujja hhhhhh
    .
    TAMBAYA
    .
    Aya ya jawo ??? Hadisi ya jawo ??? To hahah
    .
    Ya rantse yace Allah yakasheshi
    Wacce buqata Allah yake da ita dazai kasheshi yanxu ??? Hmmm والله محيط بالكفرين
    .
    TAMBAYA
    .
    Dashi da Annabi wayafi daraja ???
    .
    To inda dahaka ake kafa hujja da su Abu Jahl sun riga shi
    .
    Irin wannan akaiwa Annabi (s.a.w)
    .
    Suratul Anfali aya ta (31)
    .
    ''Kafirai sun samu Annabi yana karanta Qur'ani sukace Allah inde Qur'anin da Muhammad yake karantawa gaskiya ne to bazamu bada gaskiya ba yanxu Allah kamana ruwan duwatsu daga sama ko kamana azaba me tsanani''
    .
    TAMBAYA
    .
    Allah yayi musu ruwan duwatsu ???
    .
    Kenan Qur'anin da Annabi yake karantawa ba gaskiya bane ???
    .
    Wannan hujjar ba irinta Arna su Abu-jahil suka bada ba
    .
    To menene abun mamaki dan wani mlmin bidi'a yayi wannan
    Shima yaci gaba da yawo yana izala ba gaskiya bace inde kai na yawo kyauro na yawo watarana..........
    .
    Allah ka tabbatar damu akan sunnar Annabi (s.a.w) ameen. 

    Like <3 @[656168224503950:0­]
    Like <3 @[656168224503950:0­]

    1535659 1512665528968205 6332660188355407640 n


    ((RADDI GA SHUGABAN KOGO DAGA SIDI ABDULKADIR JILANI ALLAH YA GAFARTAMASA))

    ALLAH YA JIQAN SHEIKH ABDULQADIR JILANII ALLAH YA HASKAKA KABARIN SA,

    WALLAHI IDAN KA CIRE IRIN SU SHAIKHUL ISLAM AHMAD IBN TAIMIYA DA KYAR KA SAMU WAND YA KAI ABDULQADIR JILANI TONA AQIDUN SU D.R AUDU , MAI SON SANIN HAKA YA SAMU LITTAFIN SA MAI SUNA ALGUNYA , KA GA YADDA YAYI KACA KACADA

    RAFILAWA (shi'awa) DA MIYAGUN AQIDUN SU.

    YACE DAGA CIKIN AQIDUN SU AKWAI FIFITA ALIYU (r.a) AKAN DUKKANIN SAHABBAI, KUMA SUNA NASSANTA SHI A MATSAYIN IMAMI BAYAN ANNABI (s.a.w),
    KUMA SUNA BARRANTA DAGA ABUBAKARDA UMAR DA WASUNSU DAGA CIKIN SAHABBAI, 'YAN JAMA'A KADAN SUKA CIRE, SABANIN 'YAN ZAIDIYYA SU NA SU SHI'ANCIN BAI YI NISA BA.

    Sidi Abdulkadi ya qara da cewa:-

    DAGA CIKIN AQIDUN SU SUNA CEWA

    'HAKIKA AL'UMMA (SAHABBAI) SUN YI RIDDA SABODA SUN BAR IMAMANCIN ALIYU, SAI MUTUM SHIDA KAWAI SUNE ALIYU, DA AMMAR DA MIQDADU BNL ASWAD,SALMANUL FARISII DA WASU MUTUM BIYU DABAN,

    YA CI GABA Da CEWA:

    'DAYAWA DAGA CIKIN 'YAN SHI'A
    SUNA CEWA: WAI DUK WANDA YA YAQI ALIYU R.A KAFIRI NE YA KAFIRCEWA ALLAH MAI GIRMA DA BUWAYA, KUMA SUN ANBACI WADAN SU ABUBUWA DABAN BANDA WADANNAN'.

    WANNAN RADDI NE ABDULQADIR JIILAANII YAKE YI AKAN SU AMIRUL JAHILINA MASU CEWA SU SAYYIDINA MU'AWUYA 'YAN WUTA NE TUN DA SUKA YAQI ALIYU.

    KADUBA LITTAFIN SA (ALGUNYAH
    MUJALLADI NA 1 SHAFI NA 86TURATHUL ISLAMI)



    *** INA KUKE TIJJANAWA?? WANI ABU SE Y'AN TIJJANIYYA ***
    .
    .
    .
    .
    (1)Sallah a zawiyar shehu tafi sallah a makkah da madinah domin dole Allah ya answer
    duba (fatahur-rabbani) shafi na 60
    .
    Wannan kafirci ne karara
    (2)Shehu tijjani yafi Annabawa daraja sau 40
    .
    duba (yakudatil-faridah) shafi na 5
    wannan tatsuniyace kawai
    .
    (3)salatil-fatih yafi qur'ani sau 6000,karantawa sau 1 yafi sallolin farillah 6000,inka karanta sau 10 kafi waliyin daya shekara 10
    duba jawahirul ma ani shafi na 631


    Matsayin sheuhu Tijjani rariyallahu anhu a gurin su
    .
    .
    (1) Shehu tijjani yafi Annabawa daraja sau 40
    .
    duba (yakuutatil-faridah) shafi na 5
    .
    (2) Inyaas yace acikin littafinsa " tuhfatu adayibil anfas " shafi na
    86 :
    .
    '' lallai shehu tijjani shine fuskar zatin ubangijina , Allah na haqiqa shine shehu tijjani
    .
    " hakanan yanacewa acikin wannan littafin : "
    .
    ''shehu tijjani shine wazirin Allah adoran qasa saboda haka duk wanda yaganshi to haqiqa ubangijin halittu yagani "
    .
    .
    Tohh y'an uwa kunjfa wadannan maganganu na tatsuniyya na tazo mu jita irin na yan bidi'a to amman ni dai se naga Allah s.a.w yana cewa:
    .
    '' Allah yana za6en manzanni daga mala iku kuma daga mutane Lallai Allah mai ji ne mai gani ne''
    .
    (suratul hajj 75)
    .
    Allah ya kara cewa:
    .
    ''Allah ne mafi sanin inda yake sanya Manzancin sa''
    .
    (suratu An'ami 124)
    .
    Allah yace:
    .
    ''Lallai mu mun ke6ance su game da wata tsatsarkar aba Hukunce-hukuncen gidan duniya'' (mai fadakar da su lahira)
    .
    ''Kuma lallai su a wurin mu tabbas suna daga za6a66un mafifita''
    .
    (suratu Sad aya ta 46-47)
    .
    .
    Yazo acikin hadisi Annabi (s.a.w) yace ''Hakika idanuwan su (Annabawa) suna bacci Amman zuciyarsu bata bacci''
    .
    (Bukhari 7517)
    .
    Haka nan a wani hadisin Ana tambayar Annabw akafin a kar6i rayukansu shin suna son ci gaba da rayuwa ko mutuwa?''
    .
    (bukhari & muslim)
    .
    Yazo a wani hadisin cewa Ana binne Annabi a gunda ya mutu
    .
    (Ibn majah 1627)
    .
    .
    Ya y'an uwa wadannan duka falala ce da fifiko na Annabawa daga kur'ani da hadisi to Amman wai ace wani sa'an sa'an................... Dan! Dan!! Dan!! Kusa! Kusa!! kusa!!! Da zamanin mu wai duk ya kere su ma ya fisu!
    .
    To waye shi??
    Daga ina yazo??
    Me yaxo yi??
    .
    Shashashai bakwa karanta kur'ani ne suratu An'ami aya ta 90 bayan Allah (s.wa) ya jero su se kuma yace:
    .
    ''ULA IKALLAZINA HADALLAH FABIHUDA HUMUKTADIH''
    .
    To yanzu anan gashi Abinda Allah yace kai kuma ga Abinda kace ni dai ta Allah da manzon shi zanbi kukuma yan tijjaniyya yan tijjaniyoma kuje ku bi nasa amman mu bamayin dan 419 waliyin karya yan damfara kawai wai ka ganshi ka ga ubangijin halittu wal iyazu billah
    .
    Yanzu wadannan mushrikan banda Allah ya kawo kungiyar Izala take kira zuwa ga tauhidi
    .
    Izuwa ga gaskiya da musrkushe karya da kuma rarrabe
    .
    shiriya da 6ata
    sunnah da bidi'a
    Imani da kafirci
    tsarkaka da dauda
    tsira da ta6ewa
    duhu da haske
    takawa da mulhidanci
    .
    Da yanzu ba'asan wace irin 419 xasu yiwa Addini mu ba
    .
    Ya Allah muna rokon ka kakara tabbatardamu bisa sunnar Annabinka ya Allah ka rusa bidi'a da yan bidi'a Allah ka kara karya waliyan shedan masu damfarar iman.

    Shehutijjaninet


    KO KUNSAN ME YAKE CEWA DA ITA??
    *
    *
    *
    Ku biyoni kusha labari.........
    ;;;;;;;:::::::::::::::::::::::::;;;;;;;;;;;
    SU ZAKZAKIY SUNA TSULA TSIYARSU
    .........
    ............
    ...............
    Malaman Rafilawa (shi'a) sun rawaito cewa wani Al-majirin Imam Ja'afar sadiq (Allah ya isar masa da kare rayin da yan shi'a suke yi masa)

    Ya tambaye shi cewa;

    ''Yaya zance da ita idan na ke 6anta da ita??? (da ga shi se ita)

    Sai Imam Ja'afar yace;

    ''Kace Ina Auranki Auren mutu'a Abisa litttafin Allah (Mushaf Fateemah) da Sunnar Annabin sa. Bakya gado ba'a ba'a gadonki kwana kaza Kaza. Ko shekara kaza kaza. Ko Dirhami kaza kaa, sai ka Ambata mata ladan fa kukayi yarjejeniya a kai kadan ne ko da yawa''

    (Khulaini furuqul kafi mujalladi na 5 shafi na 455.),

    kai Y'an shi'a anji kunya Shin a ina aka samo wannan Auren??? Ya Kamata Daliban 'JANJAKI' Zindiqin zaria ku bamu amsa,

    Shin wannan da baya sallar Jumu'a meye Abin mamaki don ya Aikata haka??



    SHIMA LAMBA DAYAN (1) BA'A BARSHI A BAYA BA!!
    .
    .
    .
    .
    Shugaban ''INTERNATIONALSHAIDAN SUPPORTER ORGANIZATION (I S S O) '' KHUMAINi' (La'anatullahi Alaih) ya aikata wani abin kunya wanda ga duk mai hankali ya ishi ya gane inda wadannan mutane suka nufa,

    Shugaban wanda shine Jagoran su Angon Zeena (janjaki na zaria) da kuma wazirin sa na kano wato Audu wazirin shi'a wadannan nan dai kusan sune jagororin waccan tafiyar a anan Nigeria, Hakan tasa na danyo shawagi ta kan su kafin kawo cikakken bayanin nayi hakan ne domin jama'a su fahimci inda suka nufa,

    A lokacin da shugaban nasu 'KHUMAINI' (L) yake gudun Hijira a kasar 'IRAQ' kafin ya jagorancin Juyinjuya Halin da akayi a 'IRAN' a 1979, Khumaini ya aikata mummunar Dabi'ar nan wadda Y'an shi'a ke daukarta wani 6angare na Addinin su wato 'MUTU'A' wani qarin Abin ban haushi ma shine yadda Tsinannan Ya aikata wannan Fasiqanci da Y'ar qaramar yarinya Y'ar kimanin shekaru Hudu (4) zuwa (5), kamar yadda SAYYID HUSSAIN AL'MUSAWI wanda tsohon na hannun daman sa ne wanda daga baya ya tuba ya kawo cikakken bayanin a cikin littafin sa (Kashful Asrari na Al'musawi shafi na35-37),

    Wannan labari dai Abu ne da yake qara fito mana a fili irin haqiqani Fasiqanci Irin na wadannan mutane Koda a kwanakin baya nayi wani rubutun kan Auren mutu'a Amman se ga y'an shi'a musamman karnukan Zakzaky suna musawa kuma suna nisanta kansu dashi, To Abin tambaya Anan:

    Hausawa sunce daga na gaba ake gane zurfin ruwa Shin Suma Zakzaky da wazirin sa Audu kano suma suna danawa??

    Ko kuma Aaaaaaa A nan su sun yadda Khumainin Dan Iskane kawai Amman basa yin sa A nan sun Qaryatashi Amman a qin yin sallar Jumu'a sun gasgata shi??

    To yaya Abin yake??

    Shawara:-
    Y'an shi'ar 9ja Ku saki Iro zaria ku kama ‪#Allah‬,

    Y'an shi'ar kano yaran Audu wazirin shi'a ku bashi jan kati ku kama ‪#UBANGIJIN‬sa,

    ALHAMDULILLAH! ni dan ‪#Izala ‬na godewa #Allah bani da wani Abin koyi se Annabi (s.a.w) Abinda muke yi se wanda ya dace da koyar war sa. Har takai Yan Dariqu da kansu sun bamu lambar girma akan haka saboda ko a cikin abokanan ka aka ga kai kana son gaskiya kana tsayawa akan ta garam gam se kaji Yan darqu sun ce:

    ''KAI SE KACE DAN IZALA''

    Yan izala suke koyo da Annabi (s.a.w) kenan, kunga gaskiya ta fito Alhamdulillah,

    Khumaini with Girl

    Allahu akbar kayyy! kuce Allhu Akbar
    'yan bidi'a 'yan bidi'a 'yan bidi'a
    .
    KARYA FURE TAKE BATA YAYA

    (sheik Muhammad Kabir Haruna Gombe)
    .
    Wallahi mutuwar maluman sunnah bashi ze warware matsala ba mutuwar maluman sunnah
    bazesa adena wa'azi ba mutuwar maluman sunnah bazesa adena wa'azin tauhidi ba mutuwar maluman sunnah besa adena wa'azin Aqida
    .
    (1)Shehu danfodiyo ya mutu andena wa'azi ?
    (2)Abdullhi gwandu ya mutu
    (3)Muhd bello ya mutu
    andena wa'azi ?
    (4)Sheikh abubakar muhd gumi
    (5)Sheikh isma'il idris ibn zakariyyaandena wa'azi ?
    (6)Sheikh ibrahim bawa me shinkafa
    (7)Sheikh hudu cikaji zariya
    (8)Sheikh muhd adam kano
    (9)Sheikh hussaini kano
    (10)Sheikh jafar muhd adam kano
    .
    .
    Wa'innan duk jagororin sunnah ne malaman sunnah ne sun mutu andena wa'azi ? andena
    wa'azi ? kai kuru Annabi (saw) ya mutu andena wa'azi ?
    .
    Wai bari intanbayeku yau idan D.R Pakistan ya mutu za'a dena wa'azi ??
    .
    To idan kabiru gombe ya mutu za'a dena wa'zi ??
    .
    Wai idan kabiru gombe ya mutu za'a dena wa'azi ??
    .
    KAYYY! KUCE ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR
    .
    Shiga wannan koren rubutun kayi Like wannan shafin mai Al-barka
    @[656168224503950:0]
    @[656168224503950:0]
    Wali me piano

    Yaku 'yan bidi'a kusaki shehunan karya ku
    kama Annabi (saw)
    .
    Kusaki waliyanku marasa rijista Ku kama Annabi (saw)
    .
    Kusaki bidi'a ku kama sunnah Yaku 'yan bidi'a menene laifin mu idan munce kuriqe Annabi (saw) ?
    .
    Wakuke dashi wanda yafi Annabi (saw) ?
    .
    Wakeda daraja irinta Annabi (saw) ?
    .
    Wakeda matsayi irinna Annabi (saw) ?
    .
    Wakeda gata wajen Allah irin Annabi (saw) ?
    .
    Wake iya ceto a lahira da iznin Allah kamar Annabi (saw) ?
    .
    Yaku 'yan bidi'a maye laifin mu idan munce kuriqe Annabi (saw) ?
    ,
    Ni bansan meyasa kuke gaba damu ba akan munce kuriqe Annabi (saw) ?
    .
    Wai akan munce ariqe Annabi (saw) aita rikici da ku ?
    .
    Wai sai kuji suna cewa in ance ariqe Annabi (saw) shikadai to yaza'ai dasu
    .
    Khudba'u
    dasu Gausu
    dasu Shehu
    dasu Alwaliy
    .
    Kuji wani shirme dan Allah ?
    .
    Su shehu dasu Khudba'u dasu Alwali sunkai
    Annabi (saw) ???
    .
    Wai sekaji suna cewa ai masu daraja ne To
    sunkai darajar Annabi (saw) ???
    .
    Ko kuma kaji sunce to ai shi (Rariyallahuanh u) jikan Annabi ne ?
    .
    To da jika da kakan wayafi falala ?
    Waye babba ?
    .
    Da wanda yariqe jika da wanda yariqe kaka
    wayafi cankar meci ?
    Waye a gaba ?
    .
    To maye laifin mu da mukace ariqe kakan??,
    .
    Inma yatabbata shi (Rariyallahu anhu) jikan ne ?
    .
    Kuma abin mamaki kuji harda malumansu ake rigima Malami yai shekara 60 ko 70 yana karanta qur'ani amma har yanxu be gane
    inda akace ariqe Annabi (saw)
    Mu a qur'ani babu inda mukaga ance ariqe shehu ko ballantana wasu waliyanku marasa
    rijista y'an danfara,
    .
    Amma munga ance
    .
    (waman yudi'ullaha warasuluhu
    wayakshallahu wayattaqa'i fa ula ika humul
    fa'izun)
    .
    Sannan Munga ance
    .
    (Yaa ayuuhallaziyna amanu adi'ullaha warasuluhu walata wallau anhu wa antum
    tasma'un walata kunu kallaziyna qalu sami'ina wahum layasma'un)
    .
    munga ance
    .
    (Yaa ayyuhallaziyna amanu adi'ullaha wa adi'urrasula walatubdilu a'amalakun)
    .
    munga ance
    .
    (Wama atakumurrasulu fakuzuhu wamana akum anhu fantahun)
    .
    Kayy! Allahu akbar waye ne anan akace miwa biyayya ???
    .
    To ku baakuda ayar da akace su
    Shehu,
    Gausu,
    Kuru-kuru,
    Alkyabba ba guga,
    Khudba'u e.t.c
    .
    za'aiwa biyayya
    .
    To wlh kusaki wannan shirmen kukama Annabi (saw),
    .
    Da'u kulla qaulin inda qauli muhammadin (saw) fama amirun fi finihi ka mugamirun
    .
    Ku kyalle dukkan wani zance in ance ga zancen Annabi (saw)
    .
    Idan rana tafito ina maganar fitilar kwai ? Ina
    maganar aci balbal
    .
    Ai ba wata maganar aci balbal bayan rana tafito
    .
    Muna kokari ne mukare gidan manxon Allah (saw)
    .
    Mu yada sunnar manxon Allah (saw)
    .
    Allah yatabbatar damu akan sunnar Annabi (saw).


    Raddi ga Abubakar Dahiru Umar Sahabi soron dinki ga Abinda yake cewa

    Abubakar Dahiru Umar Sahabi

    Wata rana annabi (s.a.w) ya aika akira mu'awiyya sai yace abinci yake ci yakara turawa har sau uku duk yanacewa abunci yake ci a karshe annabi (s.a.w) yace kada Allah ya kosar da shi tun daga ranar bai kara ko shi ba har ya mutu, to dan uwa wace irin fahimta kaiwa wannan hadisi ingantacce:

    Bayan da nai masa comment se yace:

    Abubakar Dahiru Umar Sahabi
    To dan makaranta jeka dauki bukhari ka duba in kaduba baka ganiba kazo a nunama
    Like · 1 hour ago
    ..........................................................
    ..........................................................
    RADDI:-

    Kafin nace komai xan kawo wannan hadisiN da matan dinsa da inda hadisin yake sa6anin shi inda ya kawo ba matan domiN a lakcar Audu jabberi yaji kawai ba wai karantawa yayi ba,

    GA YADDA HADISIN YAKE:-

    ''An ibn Abbas kal: Kuntu alab ma'as-subyan fa ja a rasulullahi (s.a.w) fa tawa raitu khalfa babin fa ja a fa ahdani khada't wa kala:

    ''Izhab fad uliy mu'awiyyata'' kaa la: Fa ji'itu fa kultu : Huwa ya'akul ' : Kal : summa kala liy : Izhab fad uliy mu'awiyyata' kala fa ji'itu ' fa kultu huwa ya'akul' fa kala : La Ash ba allahu badnahu'

    (Muslim 4/2010)

    Fassara:-
    Daga dan Abbas R.A yace:- mun kasance muna wasa da yara (kenan hadisin ya faru lokacin da suke yan yara kuma daman tare suka taso sannan Annabi s.a.w ya kasance yana wasa da yara) se Annabi s.a.w yazo se na 6uya a bayan kyaure sai Annabi s.a.w yazo se ya dan daken a kafada na sai (Annabi s.a.w) yace:- Jeka ka kira womin Mu'awiyya' Sai (Ibn Abbas) yace: Sai naje, sai nace (Da Annabi s.a.w) Abinci yake ci' sai yace:- Je ka kira min mu'awiyya' sai nace sai naje nace: Abinci yake ci' sai (Annabi s.a.w ) yace:- Kada Allah ya kosar da cikin sa''

    Wannan hadisin haka yake a muslim kamar yadda shi sahabi kare audu jabberi ya kawo sa6anin ta tambaya

    Sahabi duk cikin hadisin nan ina kaji ance kala mu'awiyya mu'awiyya yace?c

    babu inda aka ce ibn Abbas yaje ya gayawa mu'awiyyan shi kuma yace abinci yake ci babu wannan maganar illa karya da kayi masa ta yiwu tunda xamanin su yara yaje yaganshi yana cin abinci ya dawo ya cewa Annabi abinci yake ci!

    Ina so ka kawomin taka riwayar da lafaxin mu'awiyya yace abinci yake ci! Ina jiranta

    ''KADA ALLAH YA KOSAR DA CIKIN SA''
    Imam muslim ya fitar da wannan hadisin a cikin Falalar sahabbai sannan ya kawoshi a babi kamar haka

    Babu man la'anahu nnabiyi s.a.w ko ko yayi masa Addu'a wadda baya daga ma'abotanta inda ya fara kawo hadisi kamar haka:

    ''Kalan nabiy s.a.w '' Allahumma man la'antahu au da'a alaihi fa ja'ala xalika lahu xakatan wa rahmah''

    fassara:
    ''Annabi s.a.w yace:- ''Ya ubangiji wanda na la'anceshi ko nai masa Addu'a da baya daga ma'abotanta (bai can-canta da itaba) (Ya Allah) ka sanya masa ita tsarkaka da rahma''

    To ga babin da Muslim din ya rawaito kenan shima ya fahimci Addu'ar ba ta dace da Amirul mu'uminina ba shi yasa se ya kawota a wannan babin! To kai sahabi kawo min inda ka samo waccan fahimta? Ina jira

    Imamin nawawi me Ar'bauna hadis kuma me Riyadus-salihin ya fada acikin 'Sharh MUSLIM 16/156 YACE:

    ''Hakika muslim R.A ya fahim ta daga wannan hadisin hakika mu'awiyya be kasance ya can-canta da wannan Addu'ar agareshi ba sbd haka ya fitar da (hadisin) a wannan babin''

    IMAMUZ ZAHABI

    Yayi makamanciyar wannan maganar a 'TAXKIRAH' 2/699.,

    Ga duk wanda ya karanta ar'ba inan nawawi yasan cika ciki ba musulunci bane domin cewa Akai bi has bibn adama lukaimatin to kenan cika ciki ba Wani abu bane domin gashi Annabi ma yace : Yan laumomi sun ishi dan Adam.

    TO YA YAN UWA GA FAHIMTAR DA NAKAWO SHIMA INA SON YA KAWON TASA FAHIMTAR KUMA SUWAYE SUKA TAFI AKAN SA? WADANNA MALAMAN NE SUKA KAWO IRIN FAHIMTAR DA YAKAWO A WANNE LITTAFI??

    A she wannan Addu'ar ma yabo ce ga mu'awiyya domin ga wani hadisin nan kuma Annabi s.a.w yace: xata xama tsarkaka da rahama,

    Ina jiran nawa amsoshin kafin na dora


    *** BAKAR AKIDAR Y'AN TIJJANIYYA ***
    .
    Matsayin sheuhu Tijjani rariyallahu anhu a gurin su a gurinsu
    .
    .
    (1) Shehu tijjani yafi Annabawa daraja sau 40
    .
    duba (yakuutatil-faridah) shafi na 5
    .
    (2) Inyaas yace acikin littafinsa " tuhfatu adayibil anfas " shafi na
    86 :
    .
    '' lallai shehu tijjani shine fuskar zatin ubangijina , Allah na haqiqa shine shehu tijjani
    .
    " hakanan yanacewa acikin wannan littafin : "
    .
    ''shehu tijjani shine wazirin Allah adoran qasa saboda haka duk wanda yaganshi to haqiqa ubangijin halittu yagani "
    .
    .
    Tohh y'an uwa kunjfa wadannan maganganu na tatsuniyya na tazo mu jita irin na yan bidi'a to amman ni dai se naga Allah s.a.w yana cewa:
    .
    '' Allah yana za6en manzanni daga mala iku kuma daga mutane Lallai Allah mai ji ne mai gani ne''
    .
    (suratul hajj 75)
    .
    Allah ya kara cewa:
    .
    ''Allah ne mafi sanin inda yake sanya Manzancin sa''
    .
    (suratu An'ami 124)
    .
    Allah yace:
    .
    ''Lallai mu mun ke6ance su game da wata tsatsarkar aba Hukunce-hukuncen gidan duniya'' (mai fadakar da su lahira)
    .
    ''Kuma lallai su a wurin mu tabbas suna daga za6a66un mafifita''
    .
    (suratu Sad aya ta 46-47)
    .
    .
    Yazo acikin hadisi Annabi (s.a.w) yace ''Hakika idanuwan su (Annabawa) suna bacci Amman zuciyarsu bata bacci''
    .
    (Bukhari 7517)
    .
    Haka nan a wani hadisin Ana tambayar Annabw akafin a kar6i rayukansu shin suna son ci gaba da rayuwa ko mutuwa?''
    .
    (bukhari & muslim)
    .
    Yazo a wani hadisin cewa Ana binne Annabi a gunda ya mutu
    .
    (Ibn majah 1627)
    .
    .
    Ya y'an uwa wadannan duka falala ce da fifiko na Annabawa daga kur'ani da hadisi to Amman wai ace wani sa'an sa'an................... Dan! Dan!! Dan!! Kusa! Kusa!! kusa!!! Da zamanin mu wai duk ya kere su ma ya fisu!
    .
    To waye shi??
    Daga ina yazo??
    Me yaxo yi??
    .
    Shashashai bakwa karanta kur'ani ne suratu An'ami aya ta 90 bayan Allah (s.wa) ya jero su se kuma yace:
    .
    ''ULA IKALLAZINA HADALLAH FABIHUDA HUMUKTADIH''
    .
    To yanzu ana gashi Abinda Allah yace kai kuma ga Abinda kace ni dai ta Allah da manzon shi zanbi kukuma yan tijjaniyya yan tijjaniyoma kuje ku bi nasa amman mu bamayin dan 419 waliyin karya yan damfara kawai wai ka ganshi ka ga ubangijin halittu wal iyazu billah
    .
    Yanzu wadannan mushrikan banda Allah ya kawo kungiyar Izala take kira zuwa ga tauhidi
    .
    Izuwa ga gaskiya da musrkushe karya da kuma rarrabe
    .
    shiriya da 6ata
    sunnah da bidi'a
    Imani da kafirci
    tsarkaka da dauda
    tsira da ta6ewa
    duhu da haske
    takawa da mulhidanci
    .
    Da yanzu ba'asan wace irin 419 xasu yiwa Addini mu ba
    .
    Ya Allah muna rokon ka kakara tabbatardamu bisa sunnar Annabinka ya Allah ka rusa bidi'a da yan bidi'a Allah ka kara karya waliyan shedan masu damfarar imani


    SARKIN GIDA CIKA BAKIN SORO A BIYOSHI YAYI CIKIN GIDA
    .
    .
    TATTAUNAWA DA TA AUKU TSAKANIN ABDULJABBAR DA SHEIKH ALKASIM AUDIO FILE
    .
    Ga Duk Maison Jin Tattaunawar da’akayi tsakanin Sheikh Alqasim Da AbdulJabbar sheikh marigayi Nasiru kabara kano toh gasunan Allah ya bamu daman Daurasu…..
    .
    ‘Yan’uwa a hakikanin Gaskiya Alfahari Bashi da kyau… Naji kunya matuka yadda naga wanda yayi rubutu ya kasa kare rubutunsa da dalilai…..
    .
    Allah shiryemu baki daya….
    .
    1.File ta farko Danna nan
    .
    Www.kiwi6.com/file/rawpo53382
    .
    Domin ka downloading…
    .
    2.File ta biyu Danna nanKa downloading.
    .
    Www.kiwi6.com/file/65z98an145


    Wrote by:-..... Misbahu Abdullahi
    .
    WATO FA DUKKAN ABUNDA YA'N SHI'A SUKE YIMA MANYAN BAYIN ALLAH-SAHABA- HARFE DASHI SHINE FA SUKA FARA GANI AKANSU, KUMA DA IZININ ALLAH SAI SUNGA DUKKAN QARAIRAYIN DA SUKEYI SUN AUKA MUSU.
    .
    NAN SUKE CEWA SAHABBAI SUN KASHE AHALIN GIDAN MA'AIKI, SUN YI MASA TUGGU, MAKISANTANSA SUN HA'INCE SHI, SUNYI YUNQURIN KASHESHI...
    .
    SAI GASHI RANA TSAKA SUNA FADIN CEWA MAKUSANTA ZAK ZAKIY DA HANNUNSU WAJEN KISAN YA'YA'NSA, KUMA SUNYI HAKANE SABODA KADA YA'YA'NNASA SUGAJE KUJERAR JAGORANCIN..
    .
    WATAQILA MA INA GA SHI YASA TURI NAKANO SHI NAGA AWASU LOKUTA YAYIN NUNA JIMAMIN KISAN VAI SAKA BAQIN KAYANDA SUKE SANYA WA BA, SAI NAGA YA BUGA SHADDA ABUNSA TA SHA AIKI.. DA ALAMU KENAN ABUN YAYI MASA KYAWU,
    .
    YANZU KUMA BAYAN KISAN AHLUL BAITIN ZAKS DA SAURAN MAKIRCE MAKIRCE DASUKE KULLA MASA, YANZU KUMA SUN TA SARMA GANIN BAYANSA,.. NI DAI FATA NA ALLAH YASA DAI BA ZINATU CE ZATA SANYA MASA GUBA YACI YAMUTU BA; SABODA TASHAREWA SAHIBINTA( TURI) HANYAR GAJE MIJINTA, TUNDA DAMAN ANCE AKWAI SHAQUWA MAI QARFI TSAKANINSU...
    .
    KAGA ABUN AI SAI YAYIWA ZAKS YAWA,.
    .
    WASU MA NAJI SUNCE WAI ACIKIN YA'YA'NDA AKA KASHEWA ZAKS HARDA AKWAI YA'N KUTSE, WANDA ZINATU ITA TASAN YANDA AKAYI TASAMO SU.


    TO FA INAKUKE YAN IZALAH
    YAU HUJJA AKE BUKATA TO YAU
    NAGANOKU ASHE DAMA ABINDA
    AKE A IZALAR KENAN TO NI
    BABU RUWANA GASKIYA ZAN
    FADA KO ZA'A KASHENI. MATSA
    LOLINKU KENAN AKAN 'Yan BID'AH
    .
    1. Baku zagin mutum kuma
    idan an zageku bakuramawa
    2. An kasheku amma baku girgizaba
    3.bakuyima kowa kage/kazafi
    kuma idan akayimuku baku
    ramawa
    4.bakuda wata magana saita
    Qalallahu Qala Rasulillah
    5.idan akaxo muku dawata
    magana acikin addinin
    musulumci komin falalarta sai
    kuce AYA KO HADITH
    6.dawani yayi wani abu da
    baidaceva agabanku saikuce
    Qala Rasulillahi s.a.w
    7. Komin girman rawanin
    mutum dayabada umurni
    dayacikaro da koyarwar manzo
    s.a.w saikuce masa yasauka
    shoulder yadawo yagyara
    8.duk sanda kuka kira wani
    taro to zakaji maganar ALLAH
    ce xa'axi kira kanta
    9. Bakuyin wani salati komai
    falalarsa sai wanda Annabi
    s.a.w yace ayi
    10. Malummanku basutaba
    kiranku zuwa kawunansu sai
    dai zuwa ga Al-kitabu
    wassunnah
    .
    .
    KAI YAN IZALAH KU KADAI KUKE
    DA WANNAN AIKI A NIGERIA
    .
    IDAN KUMA NAYI KARYA TO
    AFADA MANI
    .
    ya ALLAH kakara daukaka
    wannan kungiya mai al-barka


    WANNAN KISAN KARE DANGIN DA KIRISTOCI SUKE MANA SUN SHIRYA SHINE TUN TSAWON SHEKARA SITTIN BAYA.
    .
    Daga: Engr Abu-Ameena Bn Khamis
    .
    Allahu Akbar! Wannan maganar ta fito ne daga bakin wani mash-hurin malamin addinin musulunci a lokacin da ya kawo ma Ash-Sheikh Albaniy Zaria Rahimahlluah Ziyara a cibiyar ilimi na Daruul hadeethis Salafiyyah dake zaria.
    .
    Prof Dauda Ojobi yace:-
    .
    '' A lokacin da yake cikin addinin kiristanci a shekarar 1954. 'Kungiyar kiristoci ta Nigeria ta gabatar da taruka a Jos kuma shine sakataran tarukan a lokacin.
    Prof Dauda Ujobi yace daga cikin abin da suka cimma shine: Za su aika wasu daga cikin mutanen su
    kiristoci kasashen musulmi a matsayin tubabbu kuma don su koyo ilimin addinin musulunci. Manufar su shine su dawo Arewa a matsayin masu kira ga addinin musulunci.
    .
    Za suyi iqirarin komai na zamani haramun ne ta hanyar haka zasu kawo hargitsi a arewa.
    .
    Ya 'kara da cewa ; Karshen manufar su kamar yadda suka cimma a taron shine ya zamana ba wani yankin Arewa da zai kasance yana cikin lumanar karantar da addinin musulunci ta hanyar tarwatsa kowa da kashe na kashewa.
    .
    Allahu Akbar! Shin yanzu kama jirgin shugaban kiristocin Nigeria dankare da kudi ze siyo makamai zai baku mamaki? Shin yanzu mene ne mafita?
    .
    Latsa wannan link 'din na 'kasa domin sauraren cikaken Bayanin

    Down loading here
    1521547 794375620604779 8651206884032405104 n
    WAI SHIN DUKKANNIN SAHABBAI (R A) YAN ALJANNAH NE???
    .
    WANI DAN SHI'A NE MAI SUNA Abubakar Al-kwamanda!
    YACHE DANI NAKAWO MASA AYA KO HADISI DA YATABBATAR CHEWA !
    DUK SAHABBAI (R A) YAN ALJANNAH NE ?
    .
    TO NIKUMA KUNDAI SANNI , BANA QASA AGWIWA INDAI KAN SAHABBAN ANNABI (S A W) NE .
    .
    SAI NA FARA MASA DA AYAR ALQUR'ANI MAI GIRMA INDA ALLAH YA TABBATAR CHEWA ,
    .
    DUK SAHABBAN ANNABI (S A W) YAN ALJANNAH NE .
    .
    INDA YAKE CHEWA !
    ' ' *
    ALLAH YACHE BAZAKUYI DAIDAI DA WADANDA SUKACHIYAR DUKIYARSU KAFIN FATAHU MAKKAH BA KUMA SUKAYI YAQI. WADANNAN SUNE MASU MAFIFICHIYAR DARAJA DAGA WADANDA SAI DAGA BAYA SUKA CHIYAR KUMA SUKAYI JIHADI .
    DUKKANNINSU ALLAH YAYI MUSU ALQAWARIN ALJANNAH .
    .
    ALLAH YAYI AMFANI DA LAFAZIN DUKKANNINSU KAMAR YADDA YAYI AMFANI DASHI AKAN ANNABAWA INDA YAKE CHEWA !
    .
    AQARSHE AYAR NAN DAYA FIFITA ANNABAWA (A S) AKAN KOWA.
    .
    ALLAH YACHE DA SAHABBAI (R A)
    !
    DUKKANNINSU ALLAH YAYI MUSU ALQAWARIN ALJANNAH.
    .
    A ANNABAWA KUMA YACHE !
    .
    ALLAH YA FIFITA DUK WANI ANNABI AKAN DUK WANDA BA ANNABI BA .
    .
    AHADISAI KUMA ZAN KAWOMA GUDA BIYU KAWAI NA FARKO ,
    !
    .
    BABU WANI MUTUM DAYA DAGA CHIKIN SAHABBAN DA SUKAYI MUBAYA'AR HUDAIBIYYA A QARQASHIN BISHIYA , DAZAI SHIGA WUTA INJI ANNABI (S A W).
    .
    SAI NA BIYUN !
    !
    !
    .
    ALLAH YAYI YAFIYA GA DUK SAHABBAN DA SUKA HALACCHI YAQIN BADAR , ALLAH YACHE DASU KU AIKATA DUK ABINDA KUKESO HAQIQA NI ALLAH NA GAFARTA MUKU .
    .
    DAFATAN DAN SHI'AR ZAI GAMSU?

    DAKTOCI DA FROFESOSHIN AHLUSSUNNAH A NAJERIA
    .
    DR. Abdullahi Bala Lau
    DR. Ibrahim Jalo Jalingo
    DR. Alhassan Sa'I'd Adam Jos
    DR. Abdullahi Saleh Pakistan
    DR. Sani Umar Rijiyar lemo
    DR. Rabi'u Umar Rijiyar lemo
    DR. Ibrahim Abdullahi Rijiyar lemo
    DR. Sani Ashir Kano
    DR. Tasi'u Namadi Kano
    DR. Abdallah Usman Gadon kaya
    DR. Mansur Ibrahim Sokoto
    DR. Sadau Jibril Saleh
    DR. Ahmad Ibrahim BUK
    DR. Isah Aliyu Pantami
    DR. Ahmad Abubakar Gumi
    DR. Ali Mustapha Maiduguri
    DR. Khalid Nasru
    DR. Muhammad Alhaji Maiduguri
    DR. Khamis al-makkiy
    DR. Muslim Ibrahim Kano
    DR. Bashir Aliyu Umar
    DR. Abubakar Birnin kudu
    DR. Hassan Dikko
    .
    Barrister Ibrahim Sabi'u Jibiya
    Barrister Ishaq Adam Rijiyar Zaki
    .
    Engnr. Mustapha Imam Sitti
    Engnr. Muhammad Salisu Gombe
    .
    Professor Salisu Shehu
    Professor Umar Labdo Muhd
    Professor Aliyu Abubakar
    Proffesor Abdullahi shinkafi
    .
    Tirkashi!!! Wadannan fa wadanda nasani kenan, in da ace manya na ne zasu lissafa da ba magana.
    .
    Allah yakumu albarka.

    **WAR-WARE TUHUMA AKAN IBN TAYMIYAH
    r.l**
    (1)
    ANNABI NA SABON ALLAH?
    Assalamu alaikum wr, Yan uwa masu daraja,
    Nayi nufin wannan Rubutu ne ganin yanda wasu
    masu bautar zuciyarsu suka duqufa wajen
    ganin Ala dole sai sun Kafirta Al-Allaamah
    Addaa'iyah Imaamu Ahlus-sunnah wal-
    jamaa'ah, Shaykhul Islaam Ahmad bn Abdul-
    Haliym bn Abdussalaam Ibn Taymiyah r.l, bisa
    rashin Adalci irin nasu, da tsatsa da tayi katutu
    a zukatansu, Makanta da Ta shafi zuciyoyinsu!
    Nayi wannan Rubutune don baiyanar da gaskiya
    da kuma Wanke Shaikhul Islaam daga wannan
    Qarya da akai masa, dukda ba dole ne su Karbi
    gaskiya ba, Amma idan muka yanke musu
    gaskiya anan duniya, mun yanke masu Uziri
    gobe Qiyaamah! Allah ya Shiryar damu!
    1: TUHUMA ta farko da sukaiwa Ibn Taymiyah
    itace fadinsa: "DA BADAN TUBA ITACE MAFI
    SOYUWAR ABUBA GARESHI (Allah), DA BAI
    JARABCI MAFI DARAJAR HALITTA BA DA
    ZUNUBI" -Minhaajus-sunnah:6/210-.
    WAR-WARA:::: Allahu Akbar, wannan Jumlah
    tazo cikin wannan Littafi Mai Albarka gagara
    gasa har a wuri 2:
    1: 2/430 babin (Al-Anbiyaa'u hum Afdalul
    Khalqi).
    2: 6/210 Babin: (Faslu Qaa'idatu An Laa
    Ta'ataqid bi Ismati Ahadin Ba'adannabiy
    s.a.w).
    1: Da Shaykhul Islaam ya kawo wannan Jumlah
    a Babin: ANNABAWA SUNE MAFI DARAJAR
    HALITTA: ya koro bayanai masu yawa gameda
    Falalar Annabawa, sannan ya kawo batun
    Kasantuwar wasu Annabawa sun aikata wasu
    laifuka, to wannan ko kadan bai rage darajarsu
    da qimarsu bayan Tubansu ga Allah, ya kawo
    Misalin Annabi Musa a.s da yayi kisa, wanda
    qur'ani ya kawo qissar da tubarsa a SURATU
    QASAS: 15-16. Da kuma Qissar Annabi Dawud
    wacce itama tazo a Qur'ani: SURATU SWAAD:
    24-25.
    Ibn Taymiyah yaci gaba da kawo bayanansa
    har yace: " ‪#‎ Dahaka‬wasu daga cikinsu
    (magabata) sukace: Annabi Dawud a.s bayan
    tubarsa, yafi Alkhairi fiyeda kafin yayi kuskuren
    da yayi". Wasu kuma sukace: "DA BADAN TUBA
    ITACE MAFI SOYUWAR ABUBA GARESHI (Allah),
    DA BAI JARABCI MAFI DARAJAR HALITTA BA
    DA ZUNUBI" -Minhaajus-sunnah: 2/416-430-.
    Duk wanda ya karanta Babin nan Tsakani da
    Allah, zai gane cewar, Mafi darajar Halitta da
    Ibn Taymiyah ke nufi shine ANNABI DAWUD a.s
    ba ANNABI MUHAMMAD s.a.w ba, Domin a
    siyaqin Maganar Annabi Dawud a.s Ibn
    Taymiyah ya kawo wannan magana!
    Lallai Annabi Dawud a.s a zamaninsa shine
    mafi darajar Baayin Allah, domin shine Annabi a
    zamaninsa, kamar yanda siyaqin Maganar tana
    cikin bayanan Annabi Dawud ne a.s ba Annabi
    Muhammad ba s.a.w! Kuma kowa ya sani,
    kowanne Annabi shine Mafi darajar Halitta a
    zamaninsa!
    2: Shaykhul Islaam ya Qulla wani babi a gaban
    wannan Babi, wanda dole sunan Babin ma
    kawai ya Kunyataku ya Qaryataku, ga babin:
    (FASALIN QAA'IDA GAMAMMIYA -kan- CEWA:
    MU BAMU QUDURCE KARIYA DAGA ZUNUBAI
    GA KOWA BAICIN ANNABI S.A.W)! Malam Yace:
    (Qaa'idah Gamammiya cikin wannan itace:
    Bamu qudurce cewa akwai wani mutum
    Ma'asumi (me kariya daga aikata zunubai)
    baya ga Annabi s.a.w..........) Minhaaj:6/196.
    A can Gaba ne yake cewa: "Yazo cikin Athar:
    (Allah yace) (Dabadan kuna aikata zunubi ba,
    da na jiye muku tsoron Abinda yafi zunubi
    girma, shine GIRMAN KAI). Ya zo a wani Athar
    din: (DA BADAN TUBA ITACE MAFI SOYUWAR
    ABUBA GARESHI (Allah), DA BAI JARABCI MAFI
    DARAJAR HALITTA BA DA ZUNUBI) -Minhaaj:
    6/210-.
    Abinda zamu Amfana dashi anan shine
    AFDALUL KHALQI da ya ambata, Annabi Dawud
    a.s yake nufi kamar yanda na gabatar.
    2: Ibn Taymiyah yace abin a cikin Athar yake, to
    da muka duba Littafin AZZUHUD WAR-
    RAQAA'IQ na Imam Khatiybul Bagdaadiy wanda
    ya rasu a shekara ta 463hijrah, ya kawo Athar
    dinnan a Babin: MAGANAR YAHYAA BN
    MU'AAZH BISA FALALAR AFUWA DAGA ALLAH
    MADAUKAKI:
    114: Yahya bn Ali bn tayyib Al-ajaliy ya bamu
    labari a hulwaan, Abdullahi bn Daamigaani ya
    bamu labari, yace: Naji Alhasan bn Ali bn
    Yahyaa bn Salaam na cewa: Yahyaa bn
    Mu'aazh yace: "Dabadan Afuwa -Tuba- na
    daga mafi soyuwan abu ba gareshi (Allah), da
    bai jarabci mafi darajar Halittu ba dashi"
    Azzuhud Warraqaa'iq:1/123.
    To don Allah in dai da Adalci, Meyasa baku
    daura Wannan tuhuma ga Imamul Bagdaadiy?
    Ai gashinan A littafinsa kuma kunada littafin, ya
    Girmi Ibn Taymiya da kusa shekaru 300+!
    Dukkansu suna nufin Annabi Dawud ne a.s,
    kamar yanda Qur'ani ya kawo a suratu Saad:
    24-25!
    Wannan Babi kawai da Ibn Taymiyah ya Qulla
    ya isa ya nuna qaryane kuke, ba Annabi s.a.w
    yake Nufi ba, Annabi Dawud ne, ga Abunan Afili,
    amma matsalar: (Idan zuciya ta makance ido
    baya amfani)! Allah na cewa: (Lallai ba ganine
    ke makancewa ba sai dai zuciyardake cikin
    qiraza itace ke makancewa) -suratul Hajj:46.
    Allah ka karemu daga Makantar zuciya da son
    zuciyah! Kakai Rahama Qabarin Shaikhul
    Islaam Ibn Taymiyyah r.l

    Via::: Kadimus sunnah:;:;:;
    ;:;:;;::;:;
    """"
    ©©©©
    <<<<
    >>>>
    Wallahi na shirya tsaf na gwabza da duk wani
    me shiga rigar malamai ya dinga keta alfarmar
    sahabbai.
    Idan ka zagi wani malami ko wani janibi na
    Sunnah ma iya zuba ido. Amma daga sahabbai
    zuwa sama wajen daraja Munce QARYA kakeyi.
    Kuma kasani shiru shiru va tsoro bane.
    MU'AWIYA BIN ABI SUFYAN (R.A) SAHABIN
    MANZON ALLAH(S.A.W) NE KUMA YA TAIMAKI
    ADDININ ALLAH KUMA YA SAMU YABO A
    WAJEN ANNABI S.A.W.
    KUMA KA SANI DUKKAN SAHABI NA IYAYIN
    DAIDAI KO YAYI KUSKURE TUNDA BA MA'SUMI
    BANE. KUMA YIN KUSKURE KO AIKATA SABO
    BASHI KE NUNA SHIGAR MUTUM WUTA BA.
    BABU WANI HADISI DA MANZON ALLAH
    YACEWA MU'AWIYA DAN WUTA BAL HADISAI
    INGANTATTU SUN ZO DA SUKA NUNA CEWA
    SHIRYAYYE NE DAGA CIKI AKWAI
    ﻋﻦ ﺍﺑﻦ ﻋﺒﺎﺱ (ﺭ ) ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ( ﺹ ) " ﻏﻔﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻚ
    ﻳﺎ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ ﻭﻣﺎ ﻗﺮﺋﺖ "( ﺍﻧﻈﺮ ﺍﻟﻔﺮﺩﻭﺱ )
    ﻋﻦ ﻋﺎﺋﺸﺔ ( ﺭ ) ﻗﺎﻟﺖ : ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ( ﺹ ) " ﺍﻟﻠﻬﻢ
    ﻭﻓﻘﻪ ﻟﻠﺘﻘﻮﻯﻭﺟﻨﺒﻪ ﺍﻟﺮﺩﻯﻭﺍﻏﻔﺮ ﻟﻪ ﻓﻲ ﺍﻵﺧﺮﺓ
    ﻭﺍﻷﻭﻟﻰ ﻳﻌﻨﻲ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ " (ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺪﻳﻠﻤﻲ ﻓﻲ ﺍﻟﻔﺮﺩﺱ
    ﺃﻳﻀﺎ )
    ﻭﻋﻦ ﻭﺣﺸﻲ ﺍﻟﺤﺒﺸﻲ ﻗﺎﻝ ﻛﺎﻥ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ ﺭﺩﻑ ﺍﻟﻨﺒﻲ
    (ﺹ ) ﻓﻘﺎﻝ "ﻳﺎ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ ﻣﺎ ﻳﻠﻴﻨﻲ ﻣﻨﻚ" ﻗﺎﻝ ﺑﻄﻨﻲ
    ﻗﺎﻝ "ﻣﻸﻩ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻤﺎ ﻭﺣﻠﻤﺎ "(ﺃﺧﺮﺟﻪ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻓﻲ
    ﺍﻟﺘﺎﺭﻳﺦ ﺍﻟﻜﺒﻴﺮ / /)
    ﻋﻦ ﻋﺮﺑﺎﺽ ﺑﻦ ﺳﺎﺭﻳﺔ ( ﺭ ) ﻗﺎﻝ : ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ
    ( ﺹ ) " ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻋﻠﻢ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ ﺍﻟﻜﺘﺎﺏ ﻭﺍﻟﺤﺴﺎﺏ ﻭﻗﻪ
    ﺍﻟﻌﺬﺍﺏ " ﺭﻭﺍﻩ ﺍﺑﻦ ﺣﺒﺎﻥ ) ﻭﺍﻟﺪﻳﻠﻤﻲ ﻭﺍﻟﺒﺰﺍﺭ ﻭ
    ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ
    ﻭﻋﻦ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﻋﻤﻴﺮﺓ ( ﺭ ) ﻗﺎﻝ : ﺇﻥ ﺭﺳﻮﻝ
    ﺍﻟﻠﻪ ( ﺹ ) ﻗﺎﻝ ﻟﻤﻌﺎﻭﻳﺔ "ﺍﻟﻠﻬﻢ ﺍﺟﻌﻠﻪ ﻫﺎﺩﻳﺎ ﻣﻬﺪﻳﺎ ﻭﺍﻫﺪ
    ﺑﻪ " ( ﺭﻭﺍﻩ ﺍﻟﺒﺨﺎﺭﻱ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ ﻭ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺍﻟﻄﺒﺮﺍﻧﻲ )
    ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻣﺤﻤﺪ
    ﺑﻦ
    ﻳﺤﻴﻰ ﺣﺪﺛﻨﺎ ﻋﺒﺪﺍﻟﻠﻪﺑﻦﻣﺤﻤﺪﺍﻟﻨﻔﻴﻠﻲﺣﺪﺛﻨﺎ ﻋﻤﺮﻭ
    ﺑﻦ
    ﻭﺍﻗﺪﻋﻦﻳﻮﻧﺲﺑﻦﺣﻠﺒﺲﻋﻦﺃﺑﻲ ﺇﺩﺭﻳﺲﺍﻟﺨﻮﻻﻧﻲ
    ﻗﺎﻝ
    ﻟﻤﺎ ﻋﺰﻝﻋﻤﺮﺑﻦﺍﻟﺨﻄﺎﺏﻋﻤﻴﺮﺑﻦﺳﻌﻴﺪﻋﻦﺣﻤﺺ
    ﻭﻟﻰ
    ﻣﻌﺎﻭﻳﺔﻓﻘﺎﻝﺍﻟﻨﺎﺱﻋﺰﻝﻋﻤﻴﺮﺍ ﻭﻭﻟﻰ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔ. ﻓﻘﺎﻝ
    ﻋﻤﻴﺮ
    ﻻﺗﺬﻛﺮﻭﺍ ﻣﻌﺎﻭﻳﺔﺇﻻﺑﺨﻴﺮﻓﺈﻧﻲ ﺳﻤﻌﺖﺭﺳﻮﻝﺍﻟﻠﻪ
    ﺻﻠﻰ
    ﺍﻟﻠﻪﻋﻠﻴﻪﻭﺳﻠﻢﻳﻘﻮﻝ: )) ﺍﻟﻠﻬﻢﺍﻫﺪﺑﻪ
    Da sauran hadisai da dama
    HADISIN ﺗﻘﺘﻞ ﻋﻤﺎﺭ ﺍﻟﻔﺌﺔ ﺍﻟﺒﺎﻏﻴﺔ ﻋﻤﺎﺭ ﻳﺪﻋﻮﻫﻢ ﺍﻟﻰ
    ﺍﻟﻠﻪ ﻭﺩﻋﻮﻧﻬﻢ ﺍﻟﻰ ﺍﻟﻨﺎﺭ
    Hadisi ne ingantacce kuma ga wanda ya
    fahimci hadisinnan baya cin karo da hadisan da
    aka ambat a baya.
    Bari mubi hadisin daki daki
    Hadisin bai ambaci Mu'awiya kai tsaye yace
    masa Azzalumi ba saidai dukkan mun yarda
    tawaga azzaluma ce ta kashe Ammaru domin
    Annabi ya fada. Saidai annabi baice musu zasu
    shiga wutaba KAINE DAI KA SASU A WUTA
    kuma bai cire musu sunansu na muminai ba Bal
    yabonsu yakeyi yana nema musu gafara don
    yasan zasuyi laifi KAIKUMA KANA ZAGINSU .
    Wadannan qungiya fa SAHABBAINE cikinsu
    akwai wadanda suka halarci yaqin da manzon
    Allah ya basu tikitin aljanna akwai wadanda
    sunyi Bai'atur ridwan kuma yace suje suyi abin
    da suka so. Akwai manyan sahabbai kuma sun
    sami goyon bayan wasu daga matayen manzon
    Allah.
    Kiran Ammaru suke zuwa ga wuta a kuskure
    amma bai amsamusuba shi kuma ya kirasu
    zuwaga Aljanna kuma sun amsa kiransa.
    Malam mai RISALA yace ahir dinka da shiga
    mushajara tsakanin sahabbai gafara akace
    kanema musu kai kuma KA TSINE MUSU
    Manzon Allah yace mu tsune maka . IDAN
    KACEWA SAHABI DAN WUTA KAI KUMA DAN
    MENENE?
    YA ZAKAYI DA HADISAN DA MANZON ALLAH YA
    NEMAWA MU'AWIYA GAFARA KUMA YAI MASA
    ADDU'A? YA ZAKAYI DA TIKITIN ALJANNA DA
    AKABA WASU DAGA CIKIN WADANNAN
    TAWAGA ? ZAKA QWACE NE?
    Mu hade a posting na gaba

    Wrote by sheik misbahu Abdullahi
    .
    FITOWA TA ) 12 (.HINDU) MAHAIFIYAR MU'AWIYA ( ITA TASANYA WAHASHI YAKASHE HAMZA, BAYAN KUMA AN KASHE HAMZAN SAI TA TAUNA HANTARSA.
    .
    MONITA YACE: (Amirul jahileena Audu jabberi)
    .
    " mai cin hanta danya, ai ta bari dai adafa ko".
    .
    WANNAN MAGANAR TASA MAGANA CE DA TAKE SHAHARARRIYA AWANNAN ZAMANIN NAMU MUSAMMAN GUN WADANDA SUKE KOYAR TARIHI DAGA FILM DIN THE MESSAGE, BAI KUMA DACE ACE TA FITO DAGA BAKIN SARKIN BAHASI KAMAR ABDUL JABBAR BA, INDAI KUMA BA KARYAR BAHASIN AKEYIBA.
    DON BADA AMSAR WANNAN MAGANAR TASA NAKE CEWA:
    .
    * yana da kyau muzo da wasu ya'n tambayoyi wadanda keda alaqa da wannan tatsuniyar saboda zasu taimaka mana mufahimci lamarin yanda yake, tambayoyin kwa sune:
    .
    1:WANENE YAKASHE S. HAMZA?
    2: ME YASA YAKASHESHI??
    .
    GASKIYANE CEWA HINDU CE TASA YAKASHE SHI DIN???
    .
    3: SHIN YA INGANTA CEWA HINDU TA TAUNA HANTAR S. HAMZA BAYAN TA SA AN FARKE CIKINSA????
    4: SHIN AN SAMU ATARIHI WANI CIKIN SAHABA YA KIRATA DA " MAI CIN HANTA"??
    5: MENENE HUKUNCIN WANDA YA AIKATA LAIFI ALOKACIN JAHILIYYA SAI KUMA YADAWO YA MUSULUNTA ??.
    **** AMSAR TAMBAYA TA
    1:wanda yakashe s. HAMZA shine:
    wahshiyyu bn harb, abu nu'aim ya kawo cikin ﻣﻌﺮﻓﺔ
    ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ:
    ﻭﺣﺸﻲ ﺑﻦ ﺣﺮﺏ ﺍﻟﺤﺒﺸﻲ ﺑﻮﺍ ﺩﺳﻤﺔ ﻣﻮﻟﻰ ﺟﺒﻴﺮ ﺑﻦ ﻣﻂﻌﻢ ﺑﻦ ﻋﺪﻱ ﺑﻦ ﻧﻮﻓﻞ, ﻗﺎﺗﻞ ﺣﻤﺰﺓ.
    wanda kuma ya dawo daga baya ya musulunta tun annabi yana raye, sannan shine yakashe musailimah- wanda yayi da'awar annabta-.
    IBN kasir yace:
    ﻭﺃﻣﺎ ﻣﺴﻴﻠﻤﺔ ﻓﻌﻘﺮﻩ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻰ ﻳﺪﻱ ﻭﺣﺸﻲ ﺑﻦ ﺣﺮﺏ.
    AL BIDAYA 6/375.
    AMSA TABIYU:
    .
    sam sam ba hinduce tasanya WAHSHI yakashe s. HAMZA ba kamar yanda yayadu abakunan mutane, bal JUBAIR BN MUD'IM shine yasanya shi yakashe S. HAMZAN amatsayin daukar masa fansar baffansa da s. HAMZA yakashe.
    IMAMUL BUKHARI YA KAWO CIKIN SAHIH NASA:
    ﺑﺎﺏ ﻗﺘﻞ ﺣﻤﺰﺓ ﺑﻦ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻤﻂﻠﺐ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ
    5/100.
    YAKAWO ISNADI HAR ZUWA AMRU BN UMAYYAH ADDUMARIY YACE;
    ﺧﺮﺟﺖ ﻣﻊ ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﻋﺪﻱ ﺑﻦ ﺍﻟﺨﻴﺎﺭ, ﻓﻠﻤﺎ ﻗﺪﻣﻨﺎ ﺣﻤﺺ, ﻓﻠﻤﺎ ﻗﺪﻣﻨﺎ ﺣﻤﺺ ﻗﺎﻝ ﻟﻲ ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﻋﺪﻱ: ﻫﻞ ﻟﻚ ﻓﻲ ﻭﺣﺸﻲ ﻧﺴﺄﻟﻪ ﻋﻦ ﻗﺘﻞ ﺣﻤﺰﺓ, ﻗﺎﻝ: ﻧﻌﻢ.
    ACIKIN HADISIN DAI SAI YACE:
    ﻓﻜﺸﻒ ﻋﺒﻴﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻦ ﻭﺟﻬﻪ ﺛﻢ ﻗﺎﻝ: ﻟﺎ ﺗﺨﺒﺮﻧﺎ ﺑﻘﺘﻞ ﺣﻤﺰﺓ? ﻗﺎﻝ ﻧﻌﻢ: ﺣﻤﺰﺓ ﻗﺘﻞ ﻃﻌﻴﻤﺔ ﺑﻦ ﻋﺪﻱ ﺑﻦ ﺍﻟﺨﻴﺎﺭ ﺑﺒﺪﺭ, ﻓﻘﺎﻝ ﻟﻲ ﻣﻮﻟﺎﻱ ﺟﺒﻴﺮ ﺑﻦ ﻣﻂﻌﻢ: ﻗﺘﻠﺖ ﺣﻤﺰﺓ ﺑﻌﻤﻲ ﻓﺄﻧﺖ ﺣﺮ.
    UBAIDULLAHI YA TAMBAYI WAHSHI YABASU LABARIN KASHE HAMZA SAI YACE MUSU:
    .
    " hakika hamza ya kashe du'aima bn addiyyi a badar, sai JUBAIR BN MUD'IM yace mini idan kakashe hamza kadaukar min fansar jinin baffana to na ya'nta ka.
    .
    IBN hibban ma ya kawo ruwayar cikin sahih nasa 15/484.
    DON HAKA BATUN MA ACE HINDUCE TASA WAHASHIN YAI KISAN BA DAI DAI BANE, TUNDA GA ABUNDA INGANTACCIYAR RUWAYA TANUNA.
    ** ME YASA TO WAHASHIN YAI KISAN??
    kamar yanda ruwaya tanuna cewa uban gidan wahshi dinne yanemi yakashe hamzan indai yayi hakan to zai ya'n ta shi, shi yasa shi kuma kwadayin samun ya'nci yasanya shi yin hakan, kamar yanda ruwaya tanuna, wahshin yace:
    ﺪﺧﻠﺖ ﺍﻟﻤﻌﺮﻛﺔ-ﺣﺪﺍ- ﻭﻟﺎ ﺭﻳﺪ ﺍﻟﻘﺘﺎﻝ ﻟﺎ ﺭﻳﺪ ﺣﻤﺰﺓ ﻟﺄﻛﻮﻥ ﺣﺮﺍ.
    YANZU DAI ANAN MUN GAMA DA BATUN CEWA HINDU CE TASA AKA KASHE HAMZA, MUNJI YANDA ABUN YAFARU.
    .
    AMSAR TAMBAYA TA UKU:
    .
    BAI TABBATA TA INGANTACCIYAR RUWAYA CEWA HINDU TA SA AN FARKE CIKIN HAMZA HAR TA TATTAUNA HANTARSABA, WANNAN TATSUNIYA CE KURUM, BAYANI FILLA FILLA GAMEDA RASHIN INGANCIN RUWAYOYIN DASUKA ZO DA WANNAN TATSUNIYAR ZAI ZO ARUBUTU NAGABA.
    .
    ZAMU CIGABA!!

    RADDI GA AMIRUL JAHILINA AUDUJABBERI DAGA SIDI ABDULKADIR JILANI ALLAH YA GAFARTAMASA
    .
    .
    ALLAH YA JIQAN SHEIKH ABDULQADIR JELANII ALLAH YA HASKAKA KABARIN SA, WALLAHI IDAN KA CIRE IRIN SU SHAIKHUL ISLAM AHMAD DAN TAIMIYA DA KYAR KA SAMU WAND YA KAI ABDULQADIR JELANI TONA AQIDUN SU, MAI SON SANIN HAKA YA SAMU LITTAFIN SA MAI SUNA ALGUNYA , KA GA YADDA YAYI KACA KACADA RAFILAWA DA MIYAGUN AQIDUN SU.
    ,
    .
    YACE DAGA CIKIN AQIDUN SU AKWAI FIFITA ALIYU AKAN DUKKANIN SAHABBAI, KUMA SUNA NASSANTA SHI A MATSAYIN IMAMI BAYAN ANNABI, KUMA SUNA BARRANTA DAGA ABUBAKARDA UMAR DA WASUNSU DAGA CIKIN SAHABBAI, 'YAN JAMA'A KADAN SUKA CIRE, SABANIN 'YAN ZAIDIYYA SU NA SU SHI'ANCIN BAI YI NISA BA
    .
    .
    YACI GABA DA CEWA:
    .
    .
    , DAGA CIKIN AQIDUN SU SUNA CEWA 'HAKIKA AL'UMMA
    )SAHABBAI( SUN YI RIDDA SABODA SUN BAR IMAMANCIN ALIYU, SAI MUTUM SHIDA KAWAI SUNE ALIYU,DA AMMAR DA MIQDADU BNL ASWAD,SALMANUL FARISII DA WASU MUTUM BIYU DABAN,
    :
    .
    YA CI GABA DA CEWA:
    .
    .
    DAYAWA DAGA CIKIN 'YAN SHI'A
    SUNA CEWA: DUK WAI DUK WANDA YA YAQI ALIYU R.A KAFIRI NE YA KAFIRCEWA ALLAH MAI GIRMA DA BUWAYA, KUMA SUN ANBACI WADAN SU ABUBUWA DABAN BANDA WADANNAN.
    .
    .
    WANNAN RADDI NE ABDULQADEER JIILAANII YAKE YI AKAN SU AMIRUL JAHILINA MASU CEWA SU SAYYIDINA MU'AWUYA 'YAN WUTA NE TUN DA SUKA YAQI ALIYU.
    .
    .
    KADUBA LITTAFIN SA ALGUNYAH
    MUJALLADI NA 1 SHAFI NA 86TURATHUL ISLAMII


    WANNAN SUNAYE DADI GARE SU IDAN KUKA KIRANI DA SU YAN DARIQA DA YAN SHI'A
    .
    ¤BAWAHABIYE INA JINDADISUNA SABODA SUNA ALLAH NE AL-WAHAB
    .
    ¤DAN IZALA INAJINDADI WANNAN SUNA SABODA IZALA MA'ANARTA GUSARWA NE KUMA TANA GUSAR DA BIDI,A TA TSARDA SUNNAH
    .
    ¤BASALAFE INAJINDADI SUNA SABODA SALAF AI SAHABBAI MANZON ALLAH (SAW) SUNE MASU WANNAN SUNA
    .
    .
    Wannan duk sunaye ne masu kyau nikan bana bakin cikin idan aka kirani da su basan ko ku yan uwana Ahalusunnah ko kuna so ba
    .
    Nakega duk musulmi kirki bazai ki wandanna sunaye ba duk a cikin su babu suna banza.
    .
    Allah ya kara tsarda mun akan Sunnah amen


    Ta6argazan sufaye !!! Inyaas yace acikin
    littafinsa " tuhfatu adayibil anfas " shafi na
    86 :
    .
    '' lallai shehu tijjani shine fuskar zatin
    ubangijina , allah na haqiqa shine shehu tijjani
    .
    " hakanan yanacewa acikin wannan littafin : "
    .
    ''shehu tijjani shine wazirin allah adoran qasa
    saboda haka duk wanda yaganshi to haqiqa
    ubangijin halittu yagani "
    .
    acikin littafinsa "
    kashiful ilbas " shafi na 154 yanacewa :
    .
    ''waliyyan da suka narke acikin zatin allah ganin
    da sukeyiwa allah bada ido bane ko zuciya , a'a
    su da idon allah suke ganinsa "
    .
    shafi na 154 "
    .
    arifai sunyi fana 'i sunzama basa ganin komai
    sai allah , kuma sunkaga babu wani abu wanda
    ba allah ba acikin halin da sukeciki da lokacin
    dayawuce da wanda za'a fuskanta ". Yace
    acikin jawahirur rasa'il shafi na 10 juz'i na 2 "
    .
    ''allah yana zamowa acikin siffar mutum "
    .
    sayyidi addabbag yace acikin " al'ibriz " shafi
    na 550
    .
    : allah ya halicci alarshi daga haskensa
    kuma ya halicci haskensane daga hasken
    manzan allah "
    .
    tambayoyi :
    .
    1 . Sufayen da suka
    bayyana suna cewa inyaas shine allah shin
    sunzo da sabon abune ?
    .
    2. Wurun wa suka
    koyi hakan ?
    .
    3. Menene matsayin mai fadin
    kalmar shahada amma yana dauke da wannan
    aqidar acikin musulunci ?
    .
    4. Ya halasta incewa
    mai wannan aqidar " waliyyi" ?
    .
    5. Idan na
    kafirtashi nayi laifi ?

    Amsa banda zagi da
    shirme.


    AHLUSSUNNAH BASUYIN SASSAUCI GA DUK MAI TSABAWA ALLAH DA MANZONSA
    .
    ‘Yan’uwana Musulmai Ina sake jaddada muku mu musulmai bamu da aqeedar ummah… Ma’ana abar kowa yayi addini bisa fahimtarsa… A’a dolene ayi koyi da annabi(saw) domin shi aka turo mana, babu yadda za’ayi ka gina bautarka bisa fahimtarka ko bisa fahimtar malaminka kawai batare da dace wa da ta annabi ba kayi tunanin kana kan daidai… Dolene mu dinga fadin abinda muka san shine daidai domin da hakane za’a fahimci addini.. Amma da zarar akayi shiru wani har ya mutu bazaisan abinda yakeyi ba… Kuma aduk lokacin da kukaga mu ahlussunnah muna yi wa wasu mabiya wata tafarki raddi, toh ba munayine kawai don mu more ba, A’a munayine domin masu fahimta su fahimta. Bamu kiyayya ga kowa. Bamu fada da kowa. Amma inka tsabawa Allah da manzonsa dole mu fada maka gaskiya. Wannan itace aqeedarmu bamu yiwa mutum kara inhar ya tsabawa Allah da manzonsa….
    Yana daga cikin abinda ya dada jefa mabiya tafarkin sufanci ramin bata, bin aqeedar ummah,, alokacin da sukayi wa ‘yan shi’ah kara, sukaki su fita suyi bara’a da da’awar shi’ah, kuma sukaki suyi wa mabiyansu gamsasshen bayani kan aqeedar shi’ah duk da cewa sun san ‘yan shi’ah batattu ne. Kuma suna kan gurbatacciyar aqeedah ne. Da haka shi’ah ta samu gindin zama acikinsu ta cigaba da yaduwa tsakanin matasan sufaye…
    Mabiya sufaye a aqeedance munfi kusa dasu fiye da ‘yan shi’ah.. Domin mabiyin tafarkin sufanci ya yarda da qur’ani cikakke ya yarda da hadisi, sannan ya yarda da sahabbai baki daya, ya yarda da matan annabi baki daya. Toh amman ‘yan shi’ah basu yadda da wa’innan ba duka…
    Toh amma meyasa ‘yan dariku suke hadin kai da ‘yan shi’ah duk da ‘yan shi’ah suna zagin sahabbai kuma suna zagin matan annabi? Harma da iyayen annabi duk ‘yan shi’ah suna zagi..
    Toh gaskiyan lamari shine ‘yan dariku suna hade dasune kawai sabida su ‘yan shi’ah basu zagin waliyyan ‘yan darika irinsu inyass da tidjani….. Wannan shine hakikanin lamari.
    Ga kadan daga aqeedojin shi’ah wadda ta tsabawa tafarkin sufanci…
    1.Shi’ah sunce iyayen annabi suna wuta.
    2.Shi’ah sunce abubakar,umar,usman, da sauran wasu sahabbai(ra) duk kafirai ne.
    3.Shi’ah sunce nana Aisha mazinaciyace..
    Mabiya tafarkin sufanci ku sake tunani sannan ku koma cikin littafin ashafa kuji me akace game da mai zagin sahabbai…
    Mukam bamuyin kara wa kowa. Ko ahlussunnah ne ya kauce dolene mu fada masa, ya dawo ya gyara. Wannan itace ka’idarmu… Kuyi hakuri in kunga muna tsanantawa…. Allah yasa mudace


    ** TONON SILILI DAN GANE DA SALATIL FAATIH**
    (1)
    .
    Assalamu alaikum wr, Barkanmu da saduwa a wannan lokaci!
    .
    Kamar yanda kuka sani, Salatul Fatihi shine salatin da Yan tijjaaniya keyi maimakon Salatul Ibraamiy da Annabi s.a.w ya koyar! Yau da Izinin Allah, zanyi bayani akanta tundaga tushe!
    .
    TARIHIN SALAATUL FAATIHI:
    .
    Kamar yanda na taba jin Tarihin saukar wahayin Salatul Faatihi daga Bakin Malamin Tijjaniyyah a Layinmu, sunan Malamin MUHAMMADU SALLAH, yace: Muhammadul Bakari yayi tsawon lokaci a Khalwah, yana roqon Allah yabashi salaati shaa kundum, shugaban Salatai, sai A Qarshe Allah ya turo masa da Malaa'ika ya kawo masa SALAATUL FAATIH cikin takardar Haske, wacce aka rubutata da Alqalamin Qudurah! Silsilarta kenan!
    To shi kuma shugaban tafiya (shehu Tijjani) sai yace: (Lallai Annabi s.a.w ya bashi labari, cewa ita -salatul fatih- ba ta cikin ta'alifin Bakariy, sai dai shi Bakariy ya fuskanci Allah lokaci mai tsawo akan yabashi salaatin Annabi, wanda ya tattaro ladan dukka salatai da sirrikansu, ya kwashe lokaci mai tsawo kan wannan buqata, sai Allah ya Amsa masa, ya aiko masa da Malaa'ika da wannan salati, wato Salaatul Faatihi, tana rubuce a wata takarda ta haske) -Jawaahirul ma'aani 1/138.
    .
    Haka nan, Aliyu Haraazimiy na cewa: (Amma falalar Salatul Faatihi lima Ugliqa zuwa qarshenta, haqiqa naji shehinmu -Tuijjani- yana cewa: Na kasance da ambaton Salaatul Faatihi Limaa Ugliqa sanda nake dawowa daga Hajji a hanyata ta zuwa Tilmisaan, sabida abinda na gani na falalarta -salatul Faatihi din-, falalar kuwa itace: KARANTATA SAU 1, YANA DAIDAI DA SALATI (wanda Annabi ya koyar) SAU DUBU DARI 6 (600000)!
    .
    Kamar yanda yake a cikin "Wardatul juyub", marubucin littafin Wardah ya Ambato cewa: Sayyadi Muhammadul Bakariy Assiddiyqiy Ya sauka a Misra yana matsayin QUDUBI, yace (shi Bakari): DUK WANDA YA KARANTATA SAI BE SHIGA ALJANNAH BA, TO YA RIQE MA'ABOCINTA -salatil Fati, wato Bakari kenan- A WURIN ALLA!!!!!
    Naci gaba da karantata har saida nai tafiya daga Tilmisaan zuwa Samgon, yayinda naga salaatinda cikin yinta sau 1, daidai ne da sauke Dalaa'ili sau 70000, sai na qyale salatul Faatihi lima ugliqa, na shagaltu da ita -waccan da tafi dalaa'ilu 70000 kenan-, itace:
    .
    (Allahumma salli alaa sayyidnaa Muhammad wa alaa aalihi salaatan Ta'adilu jamiy'I salawaati ahli mahabbatika wa sallim salaa sayyidnaa muhammad wa alaa aalihi salaaman ya'adilu salaamuhum), sabida abinda na gani na falalarta mai yawa, sai Annabi s.a.w ya Umarceni da na koma karanta Salatul Faatihi lima ugliqa, sanda ya umarceni da komawa salatul faatih, sai na Tambayeshi s.a.w gameda Falalarta, sai ya bani labari da farko: da cewa karantata sau 1 tana daidai da Qur'ani sau 6, sai nan na biyu ya bani labari, karantata sau w, yana daidai da dukkan tasbihi da ya auku cikin halittu da dukkan zikiri, da dukkan addu'a babba ko qarama, da Qur'ani sau dubu shida 6000, domin shi yana cikin zikiri ne.........) -Jawaahirul Ma'aani: 1/94-.
    .
    Kunji cikin tatsuniyar tasu:
    .
    1: Allah ne ya Aiko Malaa'ika ya kawowa Muhammadul Bakari salatul faati.
    2: salaatul Faati -wacce bakari ya kawo- tafi salatin da Annabi s.a.w sau 700000.
    3: Tafi saukar Qur'ani sau 6.
    4: kai Tafi saukar Qur'ani ma sau 6000.
    5: Annabi s.a.w shine duk ya fadi wadannan falalolin salatul faatih din.
    6: Duk wanda Ya karanta salatul Faatihi ko sau 1 ne a rayuwarsa amma kuma sai ya shiga wuta be shiga Aljannah ba, to ya shaqo Muhammadul Bakari agaban Allah!
    .
    Kai da dai sauran bayanai, duk wanda ya karanta rubutun sama zai sha bayanai!
    .
    **Da haka nake cigiyar duk wani bijimin Batijjane dan Amutu riqaqqe balagagge isashe qosashshe da ya fito ya kare wannan Qaryar da shehu Tijjani yayi!
    .
    Kunsan ma ABIN MAAMAKI? Wallahi wannan Salaatin Ya Girmi Tijjani da Bakari da sama da shekaru 1000**
    .
    Bisimillah


    ZA A HAQO QABARIN MANZON ALLAH {SAW}
    A KOMA DASHI WAJEN MASSALLACIN MADINA.
    "YAN BID'A NA TA YAYATA WANNAN
    LABARIN DA JARIDAR INGILA (DAILY MAIL)
    TA BUGA A FACEBOOK.
    KUJE KU SAKE DUBAWA DA KYAU, IDAN KUMA
    BAKU IYA TURANCIN BANE TO BA A GIRMA
    DA KARATU SAI A KOMA MAKARANTA.
    RAHOTON YACE BABU WATA A ALAMA KO
    RAHOTON DA YANUNA SARKI ABDALLAH DA
    MALAMAN DAKE KULA DA MASALLACIN
    MADINA SUN YARDA DA HAKE QABARIN BA.
    RUFE GAWAR MANZO {SAW} CIKIN
    MASALLACIN MADINA DAI, SHINE SABANI NA
    2 DA MUSULMAI SUKAYI BAYAN RASUWARSA.
    WASU SUKA CE AKAISHI MAQABARTAR
    MADINA. SAI SAYYIDNA ABUBAKAR (R.A) YA
    KARANTA HADITHIN DA YAZO CIKIN
    SUNANUT-TIRMIZIINDA MANZO {SAW}
    YACE: "BABU WANI ANNABI DA ZA A KARBI
    RANSA FACE AN BIZNESHI A INDA AKA KARBI
    RANSA." NAN TAKE AKA DAGA TABARMAR DA
    YAKE KAI AKA HAKA QABARI A DAIDAI KAN
    TABARMAR AKA RUFESHI.
    BANA TUNANIN KODA WASA SAUDIYA ZATA
    SABAMA WANNAN HADITHIN. IDAN TA SABA
    KUMA BAZAMU BITA BA DOMIN MU BA MASU
    BAUTAR MALLAMAN MU BANE, MANZON
    ALLAH NE KAWAI MUKEBI IDO RUFE


    Koma saman shafi

    →Labarai
    1234...9899100»

    Share|

    Kaima shiga a tattauna da kai
    * No boards.

    Online: Guests: 1


    →Ra'ayin jama'a game damu

     IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


    Email: bjournalist55@hotmail.com

    Phone No: 09035830253

    Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

    Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


    MAI TALLA SHI KE DA RIBA


    *Bayanan ka*
    Browser din da ka hawo Mozilla

    Kasar da kake

    Adadin Maziyarta 1346933

    Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

    A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


    Follow @bjournalist55
    →Yi Adding Dina Ta Facebook
    →Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
    →Yi Like Dina Ta Facebook

    *Shafuka Masu Alaka Da Mu*

    →Basheer Sharfadi wordpress
    Basheer Sharfadi Blog Spot
    UP
    →Home

    Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
    ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358

    XtGem Forum catalog